İçeriğe atla

Yirmi Üçüncü Söz/ha: Revizyonlar arasındaki fark

düzenleme özeti yok
("=== MAGANA TA UKU ===" içeriğiyle yeni sayfa oluşturdu)
Etiketler: Mobil değişiklik Mobil ağ değişikliği
Değişiklik özeti yok
 
(Aynı kullanıcının aradaki diğer 24 değişikliği gösterilmiyor)
1. satır: 1. satır:
<languages/>
<languages/>
<center>'''[[WANE NE BEDIUZZAMAN SAID NURSI KUMA WANE LIFFAFI NE RISALAN-NUR?]]'''</center>


'''(WANNAN MAGANA TA KUNSHI BABI BIYU)'''
'''(WANNAN MAGANA TA KUNSHI BABI BIYU)'''
295. satır: 291. satır:
‘yan kuɗai da na rike kuwa, kwatankwacin yawan shekarun da mutum zai yi ne. ina ganin na yi wannan mafarki in a ɗan shekara arba’in da biyar ‘yan kuɗin da na ce sun kai Naira goma sha biyar. Wani masanin Kur’ani ya shawarce ni cewa in ɗauki kowace Naira a matsayin shekara, saboda haka, saura shekaru goma sha biyar suka rage mani a duniya. Birnin da na je kuma, cikin duniya jirgin da na shiga shi ne zamani, furannin kuwa masu kanshi da banshawa, masu ƙaya su ne hane- hane na rayuwa, idan mutum ya ce, sai ya same su, ya sha wahala, idan ko ya yi haƙuri, ya tsira. A takaice dai, ma’anar wanna mafarki shi ne samun jin daɗi da more rayuwa ta hanyar da Allah ya tsara ya isar ma ɗan adam. Babu buƙatar mutum ya ce zai same su ko ta halin ƙaƙa. Na bar maka fassarar sauran.
‘yan kuɗai da na rike kuwa, kwatankwacin yawan shekarun da mutum zai yi ne. ina ganin na yi wannan mafarki in a ɗan shekara arba’in da biyar ‘yan kuɗin da na ce sun kai Naira goma sha biyar. Wani masanin Kur’ani ya shawarce ni cewa in ɗauki kowace Naira a matsayin shekara, saboda haka, saura shekaru goma sha biyar suka rage mani a duniya. Birnin da na je kuma, cikin duniya jirgin da na shiga shi ne zamani, furannin kuwa masu kanshi da banshawa, masu ƙaya su ne hane- hane na rayuwa, idan mutum ya ce, sai ya same su, ya sha wahala, idan ko ya yi haƙuri, ya tsira. A takaice dai, ma’anar wanna mafarki shi ne samun jin daɗi da more rayuwa ta hanyar da Allah ya tsara ya isar ma ɗan adam. Babu buƙatar mutum ya ce zai same su ko ta halin ƙaƙa. Na bar maka fassarar sauran.


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
<span id="DÖRDÜNCÜ_NÜKTE"></span>
=== DÖRDÜNCÜ NÜKTE ===
=== MAGANA TA HUDU ===
</div>
 
Ɗan adam, a cikin duniya kamar dai, ɗan ƙaramin yaro mai. Rauni da kasawarsa, abubuwa ne da ba su misal to. Saboda ya kasance da waɗannan abubuwa biyu (wato Rauni da kuma kasawa) shi yasa ma aka mayar da shi abu mai rai domin idan da zai zama mara rauni kuma mai iya komai da kansa, to da zai kasance babu buƙatar a halitta shi domin a jarraba shi.
 
To amma idan har ɗan adam zai fahimci shi raunanne ne, sannan ya mika wuya (wato ya roki buƙatarsa) “bil-kauli, wal amali” bisa magana da kuma aiki to ba shakka da ya cimrna burinsa, haka kuma da zai fahimci kasawarsa, sannan ya nemi taimako ga Allah, to da ya kai ga cimma manufarsa cikin sauki.
 
Amma me? A wasu lokuta, idan (aka biya) Allah ya biya wa mutum bukatunsa, sai shi mutum ya rika ganin kamar ko dabarunsa da kokarinsa ne ya kawo wannan abu alhali kuwa Allah ne, Mutum ya manta da haka.
 
Ga wani misali: Kaza ta ican faɗa wa shirwa ko shabo, domin ta kare ɗanta wanda yake raunanne.
 
Haka kuma, ɗan zakanya yakan ƙwace abinda uwarsa ta samo ya ci ya koshi, ita ko ta ƙwana da yunwa. Ka ga ai ba shi ba ne ya fita ya farauto uwarsa ce, amma ga shi ya ƙwata, wanda idan aka ce ya fita ya farauto ne, ba zai iya ba. To duka wannan rahama ce ta Allah, wanda ya kamata kowa ya sani.
 
Ma’anar magana ita ce karfi ko dabara, ba su ba ɗan adam abinda yake nema, sai abin da Allah ya ba shi. Kamar yadda yake, wato yaro kan samu abu ne ta hanyar kuka, ko kuma ya tambaya a ba shi, ko kuma ya gyada kai , sai kawai kaga an ba shi, amma ba don wani karfi nasa ba. Da zaran ya samu shi yaron zai ce. “Wannan abun na same shi ne saboda karfina”.
 
Me kake ganin zai faru? ai sai a yi maka duka da zagi.
 
To kamar haka mutum yake. Kamar yadda kur’ani ya ce:
 
“Wan nan abu, na same shi ne saboda wani ilimi da ga garan” Kur’ani 28:78.
 
Ma’ana: “Na samu wannan ne saboda karfina da dabarata” wannan na nuna rashin godiyar Allah wato butulci da kuma musun rahamar Allah mahalicci, wanda kuma yin haka kan sa mutum ya cancanci azaba.
 
Abin sani shi ne, ɗaukaka da ci gaba da wayewa da ɗan adam ya samu, ya same su nesaboda kasancewarsa mai rauni Allah ne ya taimake shi har ya kai ga matsayinsa, saboda shi (mutum) kasashe ne. Allah ya ba shi su ne saboda Allah ya halicce shi a kan kasa, Allah shi ne ya samar da abubuwa, ba wai don mutum yana da wani karfi ko ilimi ba, Allah ya yi hakan ne. Saboda shi Allah, mai renon bayinsa ne, kuma shi mai rahama ne kuma mai hikima.
 
Shin, wa ke tufatar da ɗan adam? Wa ke kare shi daga sharrin kunama (wadda ko ido ba ta da shi, amma ta fi karfin mutum)? Wa ke kare ɗan adam daga sharrin maciji (wanda ko kafa bai da shi, amma ya fi kartin mutum)? Ce mani Allah? Mai Raliama mai jin-ƙai, kuma mai renon al umma.
 
Saboda haka ya kai ɗan adam tunda haƙiƙa abin haka yake, to duk wani son-kai da alfahari da ji-ji da kai, ajiye su gefe, ka san eewa kai raunanne ne. kuma kasasshe, sannan ka san cewa kai fa bawa ne na Allah, sannan ka roke shi da harshen kur’ani:
 
“Allah ya isar mana, kuma madalla da kasan cewar sa wakili”.
 
Kur’ani3: 173
 
Ko kaɗan, kada ka ɗauki cewa “ai ni ba komai ba ne. Har ma waye ni da za’ a ce an samar da komai na duniya domina, har da za’a ce wai lallai sai na gode wa Allah?
 
Eh! An ji kai ba koman ba ne, to amma ai an halitta ka saboda wani dalili na bautawa Allah sannan aka ba ka matsayi da basira da lura, da kalami, wanda kusan a ce, kai ne mai lura da komi na duniya kai ne mai lura da halittu, waɗanda a ko yaushe suke bauta da tsarkake Allah subhanahu wa ta’ala (SWA).


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Saboda haka ya kai mutum, a matsayinka na abin halitta mai rai, kai fa ba ka zama komai ba, sai raunanne mabukaci, wanda yake mai rayuwa, kuma mai mutuwa. Allah ya yi maka baiwa ta hasken imani, da haskakawar ubangiji, ya samu ne ta hanyar Musulunci. Ka sani Allah ya ba ka wani matsayi na ɗaukaka, wanda bai ba wasu halittu nasa ba, to kamata ya yi a ce ka san haka, ba’a zuci ba kawai har ma ka furta da cewa:
İnsan, şu kâinat içinde pek nazik ve nâzenin bir çocuğa benzer. Zaafında büyük bir kuvvet ve aczinde büyük bir kudret vardır. Çünkü o zaafın kuvvetiyle ve aczin kudretiyledir ki şu mevcudat ona musahhar olmuş. Eğer insan zaafını anlayıp kālen, halen, tavren dua etse ve aczini bilip istimdad eylese; o teshirin şükrünü eda ile beraber matlubuna öyle muvaffak olur ve maksatları ona öyle musahhar olur ki iktidar-ı zatîsiyle onun öşr-i mi’şarına muvaffak olamaz. Yalnız bazı vakit lisan-ı hal duasıyla hasıl olan bir matlubunu yanlış olarak kendi iktidarına hamleder. Mesela, tavuğun yavrusunun zaafındaki kuvvet, tavuğu arslana saldırtır. Yeni dünyaya gelen arslanın yavrusu, o canavar ve aç arslanı kendine musahhar edip onu aç bırakıp kendi tok oluyor. İşte cây-ı dikkat zaaftaki bir kuvvet ve şâyan-ı temaşa bir cilve-i rahmet…
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
“Ubangijina mai rahama, ya sanya duniya ta zama gida gare ni, yana haskaka mani ita da rana da wata, ya kawata mani ita da furanni da shuke-shuke ta hanyar ruwan sama; ya sanya yanayi narani da damina don jin daɗina da sauran halittu” (Saboda haka nagode maka ya Allah).
Nasıl ki nazdar bir çocuk ağlamasıyla ya istemesiyle ya hazîn haliyle matlublarına öyle muvaffak olur ve öyle kavîler ona musahhar olurlar ki o matlublardan binden birisine bin defa kuvvetçiğiyle yetişemez. Demek zaaf ve acz, onun hakkında şefkat ve himayeti tahrik ettikleri için küçücük parmağıyla kahramanları kendine musahhar eder. Şimdi böyle bir çocuk, o şefkati inkâr etmek ve o himayeti ittiham etmek suretiyle ahmakane bir gurur ile “Ben kuvvetimle bunları teshir ediyorum.” dese, elbette bir tokat yiyecektir.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
'''A karshan wanran magana:'''
İşte insan dahi Hâlık’ının rahmetini inkâr ve hikmetini ittiham edecek bir tarzda küfran-ı nimet suretinde Karun gibi اِنَّمَٓا اُوتٖيتُهُ عَلٰى عِل۟مٍ yani “Ben kendi ilmimle, kendi iktidarımla kazandım.” dese, elbette sille-i azaba kendini müstahak eder.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Kai ɗan adam, idan ka bi shaiɗan da kuma son ranka, to za ka zama maƙasƙancin makaskanta. Amma idan ka bi gaskiya ka kuma bi kur’ani, to za ka samu matsayi na daukaka, ka zama ka fi kowa a wannan duniya.
Demek şu meşhud saltanat-ı insaniyet ve terakkiyat-ı beşeriye ve kemalât-ı medeniyet; celb ile değil, galebe ile değil, cidal ile değil, belki ona, onun zaafı için teshir edilmiş, onun aczi için ona muavenet edilmiş, onun fakrı için ona ihsan edilmiş, onun cehli için ona ilham edilmiş, onun ihtiyacı için ona ikram edilmiş. Ve o saltanatın sebebi, kuvvet ve iktidar-ı ilmî değil, belki şefkat ve re’fet-i Rabbaniye ve rahmet ve hikmet-i İlahiyedir ki eşyayı ona teshir etmiştir. Evet, bir gözsüz akrep ve ayaksız bir yılan gibi haşerata mağlup olan insana, bir küçük kurttan ipeği giydiren ve zehirli bir böcekten balı yediren; onun iktidarı değil, belki onun zaafının semeresi olan teshir-i Rabbanî ve ikram-ı Rahmanîdir.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
<span id="BEŞİNCİ_NÜKTE"></span>
Ey insan! Madem hakikat böyledir, gururu ve enaniyeti bırak. Uluhiyetin dergâhında acz ve zaafını, istimdad lisanıyla; fakr ve hâcatını, tazarru ve dua lisanıyla ilan et ve abd olduğunu göster. Ve حَس۟بُنَا اللّٰهُ وَنِع۟مَ ال۟وَكٖيلُ de, yüksel.
=== MAGANA TA BIYAR ===
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Ɗan Adam, an turo shi wannan duniya ne a matsayin halifa kuma baƙo, sannan aka ba shi iko iyakar gwargwaɗo. Sa’annan aka ba shi wasu aikace- aikace daidai iyawarsa. To saboda mutum ya aiwatar da waɗannan aikace aikace, sai kuma aka yi masa bushara da aljanna da kuma gargadi da wuta.
Hem deme ki: “Ben hiçim, ne ehemmiyetim var ki bu kâinat bir Hakîm-i Mutlak tarafından kasdî olarak bana teshir edilsin, benden bir şükr-ü küllî istenilsin?”
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
A nan zan takaita bayani a kan aikin da aka ɗora wa mutum na bauta na riga na yi dogon bayani akan haka a wani wuri amma saboda a Kara fahimtar abinda nake cewa.
Çünkü sen, çendan nefsin ve suretin itibarıyla hiç hükmündesin. Fakat vazife ve mertebe noktasında, sen şu haşmetli kâinatın dikkatli bir seyircisi, şu hikmetli mevcudatın belâgatlı bir lisan-ı nâtıkı ve şu kitab-ı âlemin anlayışlı bir mütalaacısı ve şu tesbih eden mahlukatın hayretli bir nâzırı ve şu ibadet eden masnuatın hürmetli bir ustabaşısı hükmündesin.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
'''Matsayi na ɗaukaka:'''
Evet ey insan! Sen, nebatî cismaniyetin cihetiyle ve hayvanî nefsin itibarıyla sağir bir cüz, hakir bir cüz’î, fakir bir mahluk, zayıf bir hayvansın ki bütün dehşetli mevcudat-ı seyyalenin dalgaları içinde çalkanıp gidiyorsun. Fakat muhabbet-i İlahiyenin ziyasını tazammun eden imanın nuruyla münevver olan İslâmiyet’in terbiyesiyle tekemmül edip; insaniyet cihetinde, abdiyetin içinde bir sultansın ve cüz’iyetin içinde bir küllîsin, küçüklüğün içinde bir âlemsin ve hakaretin içinde öyle makamın büyük ve daire-i nezaretin geniş bir nâzırsın ki diyebilirsin: “Benim Rabb-i Rahîm’im dünyayı bana bir hane yaptı. Ay ve güneşi, o haneme bir lamba; ve baharı, bir deste gül; ve yazı, bir sofra-i nimet; ve hayvanı, bana hizmetkâr yaptı. Ve nebatatı, o hanemin ziynetli levazımatı yapmıştır.”
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Kasancewar ɗan adam a duniya, a matsayin bawan Allah, ya sa yake da hanyoyi biyu da zai yi bauta:
'''Netice-i kelâm:''' Sen eğer nefis ve şeytanı dinlersen esfel-i safilîne düşersin. Eğer Hak ve Kur’an’ı dinlersen a’lâ-yı illiyyîne çıkar, kâinatın bir güzel takvimi olursun.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Bauta tare da yaƙini duk da cewa ba’a ganin wanda ake bautawa. Bauta tare da mika wuya kamar dai ga abin bautar.
=== BEŞİNCİ NÜKTE ===
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Hanya ta farko: ita ce ta yin bauta tare da yaƙinin cewa duniya gaba ɗaya akwai wanda ya samar da ita. Sannan kuma mutum ya rika tunani a kan cewa lallai komai na wannan duniya akwai dalilin da yasa Mahalicci mai hikima ya samar da shi. To ta wurin wannan tunani ne, ɗan adam zai kai ga ƙosawa yaɗu da mahaliccinsa, wanda kuma shi ne ya halitta kowa da komai, don sumun kyautarsa madauwamiya.
İnsan, şu dünyaya bir memur ve misafir olarak gönderilmiş, çok ehemmiyetli istidat ona verilmiş. Ve o istidadata göre ehemmiyetli vazifeler tevdi edilmiş. Ve insanı, o gayeye ve o vazifelere çalıştırmak için şiddetli teşvikler ve dehşetli tehditler edilmiş. Başka yerde izah ettiğimiz vazife-i insaniyetin ve ubudiyetin esasatını şurada icmal edeceğiz. Tâ ki “ahsen-i takvim” sırrı anlaşılsın.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
<nowiki></nowiki>
İşte insan, şu kâinata geldikten sonra '''iki cihet''' ile ubudiyeti var: Bir ciheti; gaibane bir surette bir ubudiyeti, bir tefekkürü var. Diğeri; hazırane, muhataba suretinde bir ubudiyeti, bir münâcatı vardır.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
<nowiki></nowiki>
'''Birinci vecih''' şudur ki: Kâinatta görünen saltanat-ı rububiyeti, itaatkârane tasdik edip kemalâtına ve mehasinine hayretkârane nezaretidir.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
<nowiki></nowiki>
Sonra, esma-i kudsiye-i İlahiyenin nukuşlarından ibaret olan bedî’ sanatları, birbirinin nazar-ı ibretlerine gösterip dellâllık ve ilancılıktır.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
<nowiki></nowiki>
Sonra, her biri birer gizli hazine-i maneviye hükmünde olan esma-i Rabbaniyenin cevherlerini idrak terazisiyle tartmak, kalbin kıymet-şinaslığı ile takdirkârane kıymet vermektir.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Hanya ta biyu: ta wannan hanya, mutum ke fahimtar cewa madaukaki, mai kowa mai komai, ya bayyana kansa ta hanyar iyawarsa da kuma abubuwan da ya samar, ta hayar da ya tsara da kuma shirya su.
Sonra, kalem-i kudretin mektubatı hükmünde olan mevcudat sahifelerini, arz ve sema yapraklarını mütalaa edip hayretkârane tefekkürdür.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Haka nan kuma, ɗan adam zai fahimci cewa Allah mai rahama yana so bayinsa su ƙaunace shi, su kuma kusance shi ta hanyar bauta masa.
Sonra, şu mevcudattaki ziynetleri ve latîf sanatları istihsankârane temaşa etmekle onların Fâtır-ı Zülcemal’inin marifetine muhabbet etmek ve onların Sâni’-i Zülkemal’inin huzuruna çıkmaya ve iltifatına mazhar olmaya bir iştiyaktır.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Ta dai wannan hanya ce mutum zai iya gani cewa Allah mai ba kowa komi, ya yi ko kuma ya halitta abubuwan da ake gani da waɗan da ba’a iya gani duk domin jin daɗin mutum. Me mutum ya kamata ya yi? ya gode masa, ta hayar aiki da magana da kuma duk yadda zai iya.
'''İkinci vecih''', huzur ve hitap makamıdır ki eserden müessire geçer, görür ki: Bir Sâni’-i Zülcelal, kendi sanatının mu’cizeleri ile kendini tanıttırmak ve bildirmek ister. O da iman ile marifet ile mukabele eder.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Haka kuma mutum zai fahimci cewa Allah tsarkakke da ɗaukaka wanda shi ne ya halitta kyawawan abubuwa wanda ido zai iya gani da ma wanda ido ba zai iya gani ba, sai dai zuciya ta yi tunaninsu. To wanda ya samar da waɗannan abubuwa “Shi ne mafi girman daraja da ɗaukaka, Tsarki ya tabbatar masa”. Idan har mutum ya fahimci haka, to abin yi a gare shi, shi ne ya yi sujjada gare shi, yana mai ƙaskantar da kai tare da soyayyar sa.
Sonra görür ki bir Rabb-i Rahîm, rahmetinin güzel meyveleriyle kendini sevdirmek ister. O da ona hasr-ı muhabbetle, tahsis-i taabbüdle kendini ona sevdirir.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Kuma mutum ya san cewa Allah mai kowa mai komi shi ke da mallakar taskokin sammai daƙassai. Shi ne ya kamata a roƙa a kuma gode wa.
Sonra görüyor ki bir Mün’im-i Kerîm, maddî ve manevî nimetlerin lezizleriyle onu perverde ediyor. O da ona mukabil; fiiliyle, haliyle, kāliyle, hattâ elinden gelse bütün hâsseleri ile cihazatı ile şükür ve hamd ü sena eder.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Kuma haka nan mutum ya dubi yadda Allah maɗaukaki ya shimfiɗa kasa sanan ya bi ta da abubuwan mamaki, waɗanda ba sa lisaftuwa wurin bayyana godiya da sanin haka, mutum kamata ya yi ya ce: “Lallai Allah Shi ne mai abubuwan mamaki” ya kuma ƙara da cewa: “Lallai Allah ya sanya albarka a kan ƙasa lallai tsarki ya tabbatar masa! Hakiƙa, Allah Shi ne mafi girma!”
Sonra görüyor ki bir Celil-i Cemil, şu mevcudatın âyinelerinde kibriya ve kemalini ve celal ve cemalini izhar edip nazar-ı dikkati celbediyor. O da ona mukabil, “Allahu ekber, Sübhanallah” deyip mahviyet içinde hayret ve muhabbet ile secde eder.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Haka kuma, idan mutum ya kalli sama, nan ne zai tabbatar masa da kaɗaituwar Allah, da kuma ikon sa, saboda abubuwa dake ciki irin su taurari, wata, giza-gizai da sauransu. Wannan zai ƙara maka yarda da imani da mika wuya da ƙara jawuwa ga bauta da haƙiƙancewa da kuma ƙara kaɗaita Allah.
Sonra görüyor ki bir Ganiyy-i Mutlak, bir sehavet-i mutlak içinde nihayetsiz servetini, hazinelerini gösteriyor. O da ona mukabil, tazim ve sena içinde kemal-i iftikar ile sual eder ve ister.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Ta haka ne, ta hanyar bautawa Allah, da kuma tunani a kan abubuwa da ya samar (halitta) ɗan adam zai zama cikakken mutum. Ta kuma hanyar imani da Allah ne, mutum zai cancanci zama halifar Allah a bayan ƙasa, wanda za a sanya amana a hannunshi.
Sonra görüyor ki o Fâtır-ı Zülcelal, yeryüzünü bir sergi hükmünde yapmış. Bütün antika sanatlarını orada teşhir ediyor. O da ona mukabil, “Mâşâallah” diyerek takdir ile “Bârekellah” diyerek tahsin ile “Sübhanallah” diyerek hayret ile “Allahu ekber” diyerek istihsan ile mukabele eder.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Saboda haka ya kai ɗan adam gafaslalle, wanda aka halitta a bisa kyakkyawan tsari, sannan ya maida kanshi ƙasƙantaccen ƙasƙantattu ta wurin kauce hanya, saurari abinda zan gaya ma!
Sonra görüyor ki bir Vâhid-i Ehad, şu kâinat sarayında taklit edilmez sikkeleriyle, ona mahsus hâtemleriyle, ona münhasır turralarıyla, ona has fermanlarıyla bütün mevcudata damga-i vahdet koyuyor ve tevhidin âyâtını nakşediyor. Ve âfak-ı âlemin aktarında vahdaniyetin bayrağını dikiyor ve rububiyetini ilan ediyor. O da ona mukabil, tasdik ile iman ile tevhid ile iz’an ile şehadet ile ubudiyet ile mukabele eder.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Gafala, wanda haukar ƙuruciya ke haifarwa ga mutum, shi ke sa mu ɗau duniya daradaɗi. Ba ka sani cewa duniya budurwar wawa ce, sai lokacin da ka kai ga tsufa. Idan akane ka fahimci haka, to “hanzari-ba-gudu- ba”, bari in dauko maka wasu zamunna biyu waɗanda za ka samu can gaba cikin wannan littafi:
İşte bu çeşit ibadat ve tefekküratla hakiki insan olur, ahsen-i takvimde olduğunu gösterir. İmanın yümnüyle emanete lâyık, emin bir halife-i arz olur.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Zamani na farko zamani ne da ya wuce na waɗansu mutane miashiririta, waɗanda ni na gani a lokacin gafalata, sai dai fa ni da hankalina a wancan lokaci.
Ey ahsen-i takvimde yaratılan ve sû-i ihtiyarıyla esfel-i safilîn tarafına giden insan-ı gafil! Beni dinle. Ben de senin gibi gençlik sarhoşluğuyla gaflet içinde dünyayı hoş ve güzel gördüğüm halde, gençlik sarhoşluğundan ihtiyarlık sabahında ayıldığım dakikada, o güzel zannettiğim âhirete müteveccih olmayan dünyanın yüzünü nasıl çirkin gördüğümü ve âhirete bakan hakiki yüzü ne kadar güzel olduğunu, On Yedinci Söz’ün İkinci Makamı’nın 233-234’üncü sahifelerinde yazılan iki levha-i hakikate bak, sen de gör:
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Zamani na biyu, zamani ne wanda yake nuna wasu mutane waɗanda ya ke shiryayyu. Ga wata magana
'''Birinci Levha:''' Ehl-i dalalet gibi fakat sarhoş olmadan gaflet perdesiyle eskiden gördüğüm ehl-i gaflet dünyasının hakikatini tasvir eder.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
mai kama da waka, sai dai ba waka ba ce:
'''İkinci Levha:''' Ehl-i hidayet ve huzurun hakikat-i dünyalarına işaret eder. Eskiden ne tarzda yazılmış, o tarzda bıraktım. Şiire benzer fakat şiir değillerdir.
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
“Tsarki ya tabbata gare ka!
سُب۟حَانَكَ لَا عِل۟مَ لَنَٓا اِلَّا مَا عَلَّم۟تَنَٓا اِنَّكَ اَن۟تَ ال۟عَلٖيمُ ال۟حَكٖيمُ
Ba mu da ilimi, face abinda
</div>
Ka samar da mu; haƙiƙa kai
Masani ne mai hikima”. Kur’ani2:32


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Haka kuma:
رَبِّ اش۟رَح۟ لٖى صَد۟رٖى ۝ وَيَسِّر۟ لٖٓى اَم۟رٖى ۝ وَاح۟لُل۟ عُق۟دَةً مِن۟ لِسَانٖى ۝ يَف۟قَهُوا قَو۟لٖى
“Ya Ubangijina! Ka buda mani kirjina.
</div>
Kuma ka sauƙaƙa mani al’amarina.
Kuma ka kwance ƙullin dake harshena, saboda su fahimci maganata.
Kur’an 20:25-28


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
Kuma:
اَللّٰهُمَّ صَلِّ وَ سَلِّم۟ عَلَى الذَّاتِ ال۟مُحَمَّدِيَّةِ اللَّطٖيفَةِ ال۟اَحَدِيَّةِ شَم۟سِ سَمَاءِ ال۟اَس۟رَارِ وَ مَظ۟هَرِ ال۟اَن۟وَارِ وَ مَر۟كَزِ مَدَارِ ال۟جَلَالِ وَ قُط۟بِ فَلَكِ ال۟جَمَالِ اَللّٰهُمَّ بِسِرِّهٖ لَدَي۟كَ وَ بِسَي۟رِهٖ اِلَي۟كَ اٰمِن۟ خَو۟فٖى وَ اَقِل۟ عُث۟رَتٖى وَ اَذ۟هِب۟ حُز۟نٖى وَ حِر۟صٖى وَ كُن۟ لٖى وَ خُذ۟نٖى اِلَي۟كَ مِنّٖى وَ ار۟زُق۟نِى ال۟فَنَاءَ عَنّٖى وَ لَا تَج۟عَل۟نٖى مَف۟تُونًا بِنَف۟سٖى مَح۟جُوبًا بِحِسّٖى وَاك۟شِف۟ لٖى عَن۟ كُلِّ سِرٍّ مَك۟تُومٍ يَا حَىُّ يَا قَيُّومُ يَا حَىُّ يَا قَيُّومُ يَا حَىُّ يَا قَيُّومُ وَ ار۟حَم۟نٖى وَار۟حَم۟ رُفَقَائٖى وَ ار۟حَم۟ اَه۟لَ ال۟اٖيمَانِ وَ ال۟قُر۟اٰنِ اٰمٖينَ يَا اَر۟حَمَ الرَّاحِمٖينَ وَ يَا اَك۟رَمَ ال۟اَك۟رَمٖينَ
Ya Ubangiji, ka/yi ɗaɗin tsira da aminci ga annabi Muhammadu Masoyinka, haske ga al’umma, mafi darajar mutane kuma mafi ƙyaun mutane. Ya Allah, ina roƙonka ka cire mani tsoro, ka daidaita tuntubena, ka yaye mani baƙin ciki da haɗarna, ka kusantar da ni gare ka, kada ka sanya ni mai bin son rai, ya Allah ka kara mani sani. Ya Allah wanda yake Rayayye wanda ya wadatu da kansa, ya Allah wanda yake Rayayye, ya Allah wanda yake Rayayye kuma ya wadatu da kansa. Allah ka yi jin kai a gare ni, da abokaina, da kuma muminai. Amin! Ya mafi jin ƙan musu jin ƙai, ya mafi ƙyautar masu ƙyauta!
</div>


<div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
“Kuma karshen maganarsu shi ne: Dukkan yabo su tabbala ga Allah Ubangijin talikai”
وَ اٰخِرُ دَع۟وٰيهُم۟ اَنِ ال۟حَم۟دُ لِلّٰهِ رَبِّ ال۟عَالَمٖينَ
</div>