Yirmi Üçüncü Söz/ha: Revizyonlar arasındaki fark

    Risale-i Nur Tercümeleri sitesinden
    ("Za mu yi bayani a cikin hujjoji biyar; hujjoji biyar kawai daga cikin dubbai na Imani." içeriğiyle yeni sayfa oluşturdu)
    Değişiklik özeti yok
     
    (Aynı kullanıcının aradaki diğer 95 değişikliği gösterilmiyor)
    1. satır: 1. satır:
    <languages/>
    <languages/>
    <center>'''[[WANE NE BEDIUZZAMAN SAID NURSI KUMA WANE LIFFAFI NE RISALAN-NUR?]]'''</center>


    '''(WANNAN MAGANA TA KUNSHI BABI BIYU)'''
    '''(WANNAN MAGANA TA KUNSHI BABI BIYU)'''
    21. satır: 17. satır:
    === Hujja ta Farko ===
    === Hujja ta Farko ===


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ta hanyar imani ne, mutum ke ɗagawa ya kai wani matsayi na ɗaukaka wanda zai kai shi ga samun aljanna. Haka kuma ta cikin duhun kafirci ne, mutum ke zama mafi kaskantar maƙasƙanta, har ya kai ga ya faƙa wuta. Imani kan sadar da mutum ga mahaliccinsa, wanda wannan wata dangantaka ce. Ta haka, mutum zai samu ɗaukaka, da shiryuwa ta hanyar imani. Kafirci kan ɓata kyakkyawar dangantakar da ke tsakanin mutum da mahaliccinsa, daga nan kuma ɗaukakar da zai samu za ta zama ta mutumtaka ce kawai. Kuma tunda wannan ɗin ma na wani dan lokaci ne (rayuwar duniya) kawai wannan ɗaukaka ta mutumtaka ɗin ma ba komai bace.
    İnsan, nur-u iman ile a’lâ-yı illiyyîne çıkar, cennete lâyık bir kıymet alır. Ve zulmet-i küfür ile esfel-i safilîne düşer, cehenneme ehil (olacak) bir vaziyete girer. Çünkü iman, insanı Sâni’-i Zülcelal’ine nisbet ediyor; iman, bir intisaptır. Öyle ise insan, iman ile insanda tezahür eden sanat-ı İlahiye ve nukuş-u esma-i Rabbaniye itibarıyla bir kıymet alır. Küfür, o nisbeti kateder. O kat’dan sanat-ı Rabbaniye gizlenir. Kıymeti dahi yalnız madde itibarıyla olur. Madde ise hem fâniye hem zâile hem muvakkat bir hayat-ı hayvanî olduğundan kıymeti hiç hükmündedir.
     
    </div>
    Za mu iya gane haka ta hanyar misalai guda biyu:
     
    Kuɗi da kuma abinda kuɗm zai iya saye (kaya). Wani lokaci darajar kayan kansa kuɗi da yawa, ba wai abinda aka sarrafa ƙayan da shi ba domin abubuwan da aka haɗa kayan da su ne ɗai-ɗai sai kaga ba su yi rabin ƙudin ƙayan ba. A wasu lokuta kuma, fasaha da shaharar wanda ya sarrafa (kera) ita kayan, shi ke sa a sayi kayan da daraja.
     
    To haka ma ɗan adam yake, halitta (kaya) ne na Allah. Allah tsarkakakke da ɗaukaka, cikin ikonsa, ya halicci sammai da kassai, yadda kai da ka duba ka san akwai wanda ya yi su.
     
    To har idan hasken’ Imani ya shigi mutum, komai (na game da halittar Allah) zai iya gane shi. A matsayin na mai imani kuma, zai iya sa wasu ma su gane hakan, kai har dai mutum shi a ƙashin kansa ya kai ga faɗin. “Ni fa halitta ne na Allah maɗaukaki. “Ni cikin rahamarsa na ke rayuwa.” Wannan shi ne Imani, wanda ke danganta abin halitta da mahalicci. Kamar mutum na tattare ne ta wurin la’akari da wanda ya samar da shi. Kenan mutum mai girman mai daraja (mai Imani kenan) kan zama wanda Allah ke kula da shi, kuma ya zama baƙon Allah, wanda ya cancanci ya zauna a aljanna fiye da duƙƙan sauran halittu.
     
    Amma kuma, kafirci, wanda yake shi ne gurɓacewar dangantakar ɗan adam da mahaliccinsa, idan har ya shigi mutum, to (shi mutum din) ba zai iya gane komai ba (na cewa Allah ne ya samar da halitta) zai kasance cikin duhu. Saboda kuwa, idan har aka manta da mahalicci, tunanin ma wa ya yi halitta, ba zai taso ba, sai dai akasin haka, wato cewa, komai samamme nc, ba wanda ya samar-da shi. Duk waɗannan kyawawan halittu (na Allah) basa iya sanin wa ya samar-da su, sai dai kawai su riƙa ɗaukar cewa samammu ne da ma can; saboda irin wannan tunani, sai ka ga (a idon waɗannan mutane) komai ya rasa ƙimar da ta dace da shi. Kai ko da (abubuwan halitta) sun kai ƙyalƙyalin zinari da zabardaji, sai su yi duhu a idon waɗannan mutane. Kira da darajar irin waɗannan mutane ta tsaya ne kawai a matsayin su na mutane, shi ke nan!
     
    Kuma kamar yadda muka faɗa a baya manufar kasancewar ɗan adam mutum, shi ne ya rayu na ɗan wani lokaci, yana mai rauni, mabukaci cike da takaici. Sannan ya mutu, ya ruɓe, ya zama kasa. Ɗon Allah, dubi yadda kafirci ke bata rayuwar mutum, ya maida daga mai daraja, mai kima, zuwa mara daraja mara kuma kima.
     
    <span id="İKİNCİ_NOKTA"></span>
    === Hujja Ta Biyu ===
     
    Kamar yadda Imani yake haske, wanda ke haskawa mutum, ya kuma sa mutum ɗin ya fahimta.
     
    Haka kuma imani ke haskakawa ɗan adam duniya, ya gane abinda ya wuce da abinda zai zo. Zan yi bayanin wannan Magana ta danganta mafarkin da wannan aya:
     
    Allah shi ne majiɓincin waɗanda suka yi imani; yana fitar da su daga cikin duhu ya kai su ga haske.
     
    Kur’ani.2:257
     
    Ga Mafarkin:
     
    Na yi mafarkin ga ni a kan wata gaɗa da aka gina a tsakanin wasu tsaunuka guda biya, waɗanda suke daura da juna. Karkashin gaɗar nan akwai wani kwari, mai tsananin zurfi. Ni kuma gani a kan gadan nan. Wani matsanacin duhu duk ya kewaye duniya. Dana duba dama na sai na ga wani katon rami mai tsananin duhu, na kuma duba hagu na naga gagarumin haɗari, ga kuma tsabar duhu. Na kuma duba ƙarƙashin gadar, na ga rami, wanda zurfinsa ba iyaka. Ina da wata tocila a hannuna mara haske. Idan na haska ina gani kaɗan. Sai na ga wasu abubuwan ban tsoro. Sai na ga dodanni da zakoki sun kewaye ni. Nan da nan sai na ce: “Kai tocilan nan ma dai bata hasƙaƙa mani komai.” Sai na wurgar da ita ƙasa na bi zan take. Takawar da zan yi sai na ga wuri ya yi haske, kai ka ce an kunna wata ƙatuwar fitila, ko’ina ya yi haske. Nan da nan komai ya koma kamanninsa.
     
    Sai na ga gadar da nake kai ashe wani shararren titi ne, katon rami da na gani a dama na, ashe wani lambu ne cike da bayi ma su bautar Allah. A haguna kuma wanda nake ganin abubuwan ban tsaro, ashe wani wurin shaƙatawa ne da jin daɗi dake bayan wani tsauni. Doɗannin nan kuma da na gani masu ban tsoro ashe dabbobi ne da na saba da su, irin su raƙumma, ɓauna, tumaki da awaki. Sai na ce: “Dukkan yabo ya tabbata ga Allah saboda hasken Imani” (da ya ba ni). Kuma na karanta wannan aya:
     
    “Allah shi ne majiɓincin waɗanda suka yi imani, yana fitar dasu daga cikin duhu, ya kaisu zuwa ga haske.
     
    Sai na farka daga barcina.
     
    Wannan na nuna cewa: tsaunukan nan guda biyu, na nuna farkon rayuwa da kuma karshenta, da kuma abinda zai biyo baya. Gadar kuma da na gani, har wa yau rayuwa ce, damana kuma shi ne abinda ya wuce (na rayuwa); ya yin da a haguna kuma abinda zai zo ne (na rayuwa). Tocilan nan kuma itace halayyar ɗan adam. Dodannin kuma su ne yanayin rayuwar duniya da abin da ya tattaru gare ta.
     
    Ta haka, wanda ya bi son ransa a cikin rayuwa, ba zai haɗu da komai ba, face abin nan da na fara gani a cikin mafarkina, wanda ke nuna kabari mai zurfi mai cike da duhu. Ya yin da rayuwa ta nan gaba ke cike ko ke nuna tasowar haɗari da kuma faruwar wasu abubuwa. Wannan ya yi ɗaiɗai da ayar dake cewa:
     
    “Waɗanda suka kafirta kuma majibantarsu su ne ɗagutai; suna fita daga cikin haske suna kai su cikin duhu.
     
    Kur’ani 2:257


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Amma idan irin waɗannan mutane, suka samu shiryuwa, Imani ya shiga zukatan su, suka kuma yarda da littafin Allah, to sai su haɗu da ɗaya ɓangare na mafarkina (bayan da na fasa tocila). Duniya ta haska musu kamar yadda aya ke cewa:
    Bu sırrı bir temsil ile beyan edeceğiz. Mesela, insanların sanatları içinde nasıl ki maddenin kıymeti ile sanatın kıymeti ayrı ayrıdır. Bazen müsavi bazen madde daha kıymettar bazen oluyor ki beş kuruşluk demir gibi bir maddede beş liralık bir sanat bulunuyor. Belki bazen, antika olan bir sanat, bir milyon kıymeti aldığı halde, maddesi beş kuruşa da değmiyor. İşte öyle antika bir sanat, antikacıların çarşısına gidilse hârika-pîşe ve pek eski hünerver sanatkârına nisbet ederek o sanatkârı yâd etmekle ve o sanatla teşhir edilse bir milyon fiyatla satılır. Eğer kaba demirciler çarşısına gidilse beş kuruşluk bir demir pahasına alınabilir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Allah shi ne hasken sammai da kasai.” Kur’ani 24:35
    İşte insan, Cenab-ı Hakk’ın böyle antika bir sanatıdır ve en nazik ve nâzenin bir mu’cize-i kudretidir ki insanı, bütün esmasının cilvesine mazhar ve nakışlarına medar ve kâinata bir misal-i musağğar suretinde yaratmıştır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Daga nan mutum zai gane a cikin ƙoƙon zuciyarsa wurin nan da aka gani kamar katon rami, ba fa katon rami ba ne, wuri ne da tsarkakan bayin Allah a kowane bayan tsawon lokaci (ƙarni), idan sun gama bautar Allah a ƙarƙashin jagorancin wani annabi ko wani aliyi, sai su riƙa fadin: “Allah shi ne mafi girma.” (Allahu Akbar) daga nan sai su koma wani wuri maɗaukaki. Har wayau wurin da naga kamar ana walima, wuri ne (ko kuma fada ce) wanda mai rahama ya, shirya a cikin gidan aljanna, wanda (bayin Allah na ƙwarai) ke samu bayan mutuwa. Daga nan mutum zai fahimci cewa, haɗari da girgizar ƙasa da ya auku a cikin mafarkin nan ba komai ba ne face kamar dai mika wuya ne, wanda yake kamar abu ne mai wuya, amma mai sauƙi ne kamar ruwan marmaro. Daga nan sai mutum ya gane cewa mutuwa, kamar matakin farko ne ga, rayuwa maɗauwamiya, kuma kabari kofa ce zuwa ga jin daɗin da ba shi a da karshe. Ƙai kanka za ka iya ganc haka, kwatanta wannan misali a cikin zahiri ka gani.
    Eğer nur-u iman, içine girse üstündeki bütün manidar nakışlar, o ışıkla okunur. O mü’min, şuur ile okur ve o intisapla okutur. Yani “Sâni’-i Zülcelal’in masnuuyum, mahlukuyum, rahmet ve keremine mazharım.” gibi manalarla insandaki sanat-ı Rabbaniye tezahür eder. Demek Sâni’ine intisaptan ibaret olan iman, insandaki bütün âsâr-ı sanatı izhar eder. İnsanın kıymeti, o sanat-ı Rabbaniyeye göre olur ve âyine-i Samedaniye itibarıyladır. O halde şu ehemmiyetsiz olan insan, şu itibarla bütün mahlukat üstünde bir muhatab-ı İlahî ve cennete lâyık bir misafir-i Rabbanî olur.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <span id="ÜÇÜNCÜ_NOKTA"></span>
    Eğer kat’-ı intisaptan ibaret olan küfür, insanın içine girse o vakit bütün o manidar nukuş-u esma-i İlahiye karanlığa düşer, okunmaz. Zira Sâni’ unutulsa Sâni’e müteveccih manevî cihetler de anlaşılmaz. Âdeta baş aşağı düşer. O manidar âlî sanatların ve manevî âlî nakışların çoğu gizlenir. Bâki kalan ve göz ile görülen bir kısmı ise süflî esbaba ve tabiata ve tesadüfe verilip nihayet sukut eder. Her biri birer parlak elmas iken birer sönük şişe olurlar. Ehemmiyeti yalnız madde-i hayvaniyeye bakar. Maddenin gayesi ve meyvesi ise –dediğimiz gibi– kısacık bir ömürde hayvanatın en âcizi ve en muhtacı ve en kederlisi olduğu bir halde yalnız cüz’î bir hayat geçirmektir. Sonra tefessüh eder, gider. İşte küfür, böyle mahiyet-i insaniyeyi yıkar, elmastan kömüre kalbeder.
    === Hujja Ta Uku ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Imani, haske ne kuma ƙarfi ne, ba shakka, wanda yake da ƙwaƙƙwaran imani, to zai iya ja da duk duniya, kuma ya jure wa duk wani matsi gwargwadon imaninsa. Yana faɗin cewa: “Na dogara ga Allah to haka, zai ta gudanar da rayuwarsa babu abunda zai same shi. Duk wanda ya miƙa komai zuwa ga Allah mai cikakken iko, haka zai ta tafiya cikin rayuwa a cikin sauƙi har ya gama da rayuwa matabbaciya, daga nan sai aljanna, domin jin daɗin na din din din. Amma ga wanda bai wakkala komai zuwa ga Allah ba, maimakon rayuwa mai sauƙi sai ya faɗa cikin wahala, ya koma mafi ƙasƙantar maƙasƙanta. Muna iya cewa imani, shi ke haifar da kaɗaita Allah, kaɗaita Allah kuma, shi ke haifar da miƙa wuya ga Allah, miƙa wuya kuma shi ke haifar da dogaro ga Allah wanda shi kuma, shi ke haifar da rabauta a lahira.
    === İKİNCİ NOKTA ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Abin lura shi ne ba wai daga mutum ya dogara ga Allah, shi ƙe nan, ba wani abin da zai same shi, a’a akwai abubuwa da za su same shi; sai dai kuma duk abinda zai same shi, to fa daga Allah ne, kuma akwai magani nsu. Sanin cewa komai daga Allah ne, wani ƙwaƙƙwaran nau’ine na ibada. Mutum kuma ya san cewa sakamako ne daga Allah, ya kuma miƙa godiya gare shi.
    İman nasıl ki bir nurdur, insanı ışıklandırıyor, üstünde yazılan bütün mektubat-ı Samedaniyeyi okutturuyor. Öyle de kâinatı dahi ışıklandırıyor. Zaman-ı mazi ve müstakbeli, zulümattan kurtarıyor. Şu sırrı, bir vakıada اَللّٰهُ وَلِىُّ الَّذٖينَ اٰمَنُوا يُخ۟رِجُهُم۟ مِنَ الظُّلُمَاتِ اِلَى النُّورِ âyet-i kerîmesinin bir sırrına dair gördüğüm bir temsil ile beyan ederiz. Şöyle ki:
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    '''Wanda ya dogara ga Allah, da wanda bai dogara ba, ƙwataantasu cikin wannan labari ka gani:'''
    Bir vakıa-i hayaliyede gördüm ki iki yüksek dağ var, birbirine mukabil. Üstünde dehşetli bir köprü kurulmuş. Köprünün altında pek derin bir dere… Ben o köprünün üstünde bulunuyorum. Dünyayı da her tarafı karanlık, kesif bir zulümat istila etmişti. Ben sağ tarafıma baktım, nihayetsiz bir zulümat içinde bir mezar-ı ekber gördüm, yani tahayyül ettim. Sol tarafıma baktım, müthiş zulümat dalgaları içinde azîm fırtınalar, dağdağalar, dâhiyeler hazırlandığını görüyor gibi oldum. Köprünün altına baktım, gayet derin bir uçurum görüyorum zannettim. Bu müthiş zulümata karşı sönük bir cep fenerim vardı. Onu istimal ettim, yarım yamalak ışığıyla baktım. Pek müthiş bir vaziyet bana göründü. Hattâ önümdeki köprünün başında ve etrafında öyle müthiş ejderhalar, arslanlar, canavarlar göründü ki “Keşke bu cep fenerim olmasa idi, bu dehşetleri görmese idim.” dedim. O feneri hangi tarafa çevirdim ise öyle dehşetler aldım. “Eyvah! Şu fener, başıma beladır.” dedim. Ondan kızdım, o cep fenerini yere çarptım, kırdım. Güya onun kırılması, dünyayı ışıklandıran büyük elektrik lambasının düğmesine dokundum gibi birden o zulümat boşandı. Her taraf o lambanın nuru ile doldu. Her şeyin hakikatini gösterdi.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    A wani zamani (da ya wuce) waɗansu mutane biyu ɗauke da kaya, suka shiga jirgin ruwa shigarsu ke dawuya sai ɗayan ya sauke kayansa ya hau kai ya zauna, ɗayan kuwa sai ya tsaya da kaya a kai saboda da ma shi sakarai ne, mai ji-ji da kai.
    Baktım ki o gördüğüm köprü, gayet muntazam yerde, ova içinde bir caddedir. Ve sağ tarafımda gördüğüm mezar-ı ekber; baştan başa güzel, yeşil bahçelerle nurani insanların taht-ı riyasetinde ibadet ve hizmet ve sohbet ve zikir meclisleri olduğunu fark ettim. Ve sol tarafımda, fırtınalı, dağdağalı zannettiğim uçurumlar, şâhikalar ise süslü, sevimli cazibedar olan dağların arkalarında azîm bir ziyafetgâh, güzel bir seyrangâh, yüksek bir nüzhetgâh bulunduğunu hayal meyal gördüm. Ve o müthiş canavarlar, ejderhalar zannettiğim mahluklar ise munis deve, öküz, koyun, keçi gibi hayvanat-ı ehliye olduğunu gördüm. “Elhamdülillahi alâ nuri’l-iman” diyerek اَللّٰهُ وَلِىُّ الَّذٖينَ اٰمَنُوا يُخ۟رِجُهُم۟ مِنَ الظُّلُمَاتِ اِلَى النُّورِ âyet-i kerîmesini okudum, o vakıadan ayıldım.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ganin haka, sai gudan ya ce masa: “Sauke kayan mana, ka huta.
    İşte o iki dağ; mebde-i hayat, âhir-i hayat yani âlem-i arz ve âlem-i berzahtır. O köprü ise hayat yoludur. O sağ taraf ise geçmiş zamandır. Sol taraf ise istikbaldir. O cep feneri ise hodbin ve bildiğine itimat eden ve vahy-i semavîyi dinlemeyen enaniyet-i insaniyedir. O canavarlar zannolunan şeyler ise âlemin hâdisatı ve acib mahlukatıdır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Sai ya ce: “a’a, ina gudun kada su ɓace ya ci gaba da cewa: “haba ga ni dai da karfina, mene ne, kuma sai na sauke?
    İşte enaniyetine itimat eden, zulümat-ı gaflete düşen, dalalet karanlığına müptela olan adam; o vakıada evvelki halime benzer ki o cep feneri hükmünde nâkıs ve dalalet-âlûd malûmat ile zaman-ı maziyi, bir mezar-ı ekber suretinde ve adem-âlûd bir zulümat içinde görüyor. İstikbali, gayet fırtınalı ve tesadüfe bağlı bir vahşetgâh gösterir. Hem her birisi, bir Hakîm-i Rahîm’in birer memur-u musahharı olan hâdisat ve mevcudatı, muzır birer canavar hükmünde bildirir, وَالَّذٖينَ كَفَرُٓوا اَو۟لِيَٓاؤُهُمُ الطَّاغُوتُ يُخ۟رِجُونَهُم۟ مِنَ النُّورِ اِلَى الظُّلُمَاتِ hükmüne mazhar eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Sai abokin tafiyarsa ya ce masa: “Kada ka ji komai, ƙayan ka ba za su ɓace cikin wannan jirgi ba. Kada ka yi shakka game da shi wannan jirgi, zai iya ɗaukar mu ya da kayan mu. Kai dai ka saukc kada jiri ya debe ka, ka faɗa ruwa; ko ma ba haka ba, sannu-sannu za ka fara jin nauyin wannan kaya. Kai! Bar ta wannan ma, idan shugaban jirgi ya ganka, da kaya a ka, to ɗauka zai yi kai mahaukaci ne, ko kuma ya ɗauka ka raina masa jirgi ne, kana ganin jirgin shi bai iya ɗaukar ka, kai da kayanka, saboda haka, sai ya sa a sauke ka, ko kuma ya sa a kulle ka. Kai duk ture waɗannan dalilai ma, kai kanka ai ƙasƙantar da kanka kake, a idon mutane, saboda abinda kake nuna musu shi ne, rauni da kasawa, duhun kai da alfaharin ƙarya, wanda ya maida kai sakarai abin dariya a idon mutane. Daga nan sai shi wannan mai ɗauke da ƙaya ya fahimci manufar zancen abokin tafiyarsa, saboda haka sai ya sauke kayan, ya ce: “Kai Allah dai ya saka maka da alheri, ka ga yanzu na huta da wahala, da kuma dariyar jama’a.
    Eğer hidayet-i İlahiye yetişse, iman kalbine girse, nefsin firavuniyeti kırılsa, Kitabullah’ı dinlese, o vakıada ikinci halime benzeyecek. O vakit birden kâinat bir gündüz rengini alır, nur-u İlahî ile dolar. Âlem اَللّٰهُ نُورُ السَّمٰوَاتِ وَال۟اَر۟ضِ âyetini okur. O vakit zaman-ı mazi, bir mezar-ı ekber değil, belki her bir asrı bir nebinin veya evliyanın taht-ı riyasetinde, vazife-i ubudiyeti îfa eden ervah-ı safiye cemaatlerinin vazife-i hayatlarını bitirmekle “Allahu ekber” diyerek makamat-ı âliyeye uçmalarını ve müstakbel tarafına geçmelerini kalp gözü ile görür. Sol tarafına bakar ki dağlar-misal bazı inkılabat-ı berzahiye ve uhreviye arkalarında cennetin bağlarındaki saadet saraylarında kurulmuş bir ziyafet-i Rahmaniyeyi o nur-u iman ile uzaktan uzağa fark eder. Ve fırtına ve zelzele, taun gibi hâdiseleri, birer musahhar memur bilir. Bahar fırtınası ve yağmur gibi hâdisatı; sureten haşin, manen çok latîf hikmetlere medar görüyor. Hattâ mevti, hayat-ı ebediyenin mukaddimesi ve kabri, saadet-i ebediyenin kapısı görüyor. Daha sair cihetleri sen kıyas eyle. Hakikati temsile tatbik et.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Saboda haka, ya kai mutum, wanda bai yarda da Allah ba, kai ma ka farka ka komo cikin hankalinka, ka mika wuya ga Allah, ko ka samu kuɓuta a idon duniya, ya kasance ka daina samun faɗuwar gaba ya kasance ba ka zama wawa ba a idon duniya, ba ka haɗu da takaici ba a lahira da dai sauransu.
    === ÜÇÜNCÜ NOKTA ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <span id="DÖRDÜNCÜ_NOKTA"></span>
    İman, hem nurdur hem kuvvettir. Evet, hakiki imanı elde eden adam, kâinata meydan okuyabilir ve imanın kuvvetine göre hâdisatın tazyikatından kurtulabilir. تَوَكَّل۟تُ عَلَى اللّٰهِ der, sefine-i hayatta kemal-i emniyetle hâdisatın dağlarvari dalgaları içinde seyran eder. Bütün ağırlıklarını Kadîr-i Mutlak’ın yed-i kudretine emanet eder, rahatla dünyadan geçer, berzahta istirahat eder. Sonra saadet-i ebediyeye girmek için cennete uçabilir. Yoksa tevekkül etmezse dünyanın ağırlıkları uçmasına değil, belki esfel-i safilîne çeker. Demek iman tevhidi, tevhid teslimi, teslim tevekkülü, tevekkül saadet-i dâreyni iktiza eder.
    === Hujja Ta Huɗu ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Haƙiƙa imani kan cika halittar mutum, yakan kuma maida mutum ya zama sarki. Tunda ko haka ne, babban aiki ga mutum shi ne ya yi imani, ya kuma mika wuya, don kuwa kafirci kan maida mutum cikaƙƙen dabba.
    Fakat yanlış anlama! '''Tevekkül, esbabı bütün bütün reddetmek değildir. Belki esbabı, dest-i kudretin perdesi bilip riayet ederek esbaba teşebbüs ise bir nevi dua-i fiilî telakki ederek müsebbebatı, yalnız Cenab-ı Hak’tan istemek ve neticeleri ondan bilmek ve ona minnettar olmaktan ibarettir.'''
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Akwai dubban hujjoji da za su tabbatar da wannan Magana; ɗaya daga cikinsu ita ce samar da halittar mutum da dabba a wannan duniya. Bambancin halittu biyun shi ne imani. Mutum ya samu matsayinsa na mutumtaka ne ta hanyar imani. Ita dabba kan zo duniya ne tare da fahimtar wasu abubuwa, kuma cikin ɗan lokaci kaɗan sai ka ga ta fahimci komai da komai. Ɗauki misali ga mashinllera (wato tsettsewala) Wata tsuntsuwa ce da kuma kudan zuma waɗanda cikin ƙwana ashirin da zuwansu duniya, sai kaga sun fahimci komai amma mutum sai bayan ya shafe shekaru ashirn sannan ne zai fara fahimtar abubuwa.
    '''Tevekkül eden ve etmeyenin misalleri, şu hikâyeye benzer:'''
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Wannan na nuna cewa dabbobi (ba kamar mutum ba) ba wai ƙwarewa suke ba (ga ayyukansu) ta hanyar zuwa neman ilmi kamar yadda ɗan adam yake yi, sai dai su (dabbobin sukan samu hakan dadai da ƙwazonsu da iyawarsu). Saboda haka su dabbobi basa saɓawa Allah, komai suka yi bauta ce. Wannan ya sa su rayuwarsu ita ce bauta a ko yaushe.
    Vaktiyle iki adam, hem bellerine hem başlarına ağır yükler yüklenip büyük bir sefineye bir bilet alıp girdiler. Birisi, girer girmez yükünü gemiye bırakıp üstünde oturup nezaret eder. Diğeri, hem ahmak hem mağrur olduğundan yükünü yere bırakmıyor.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Mutum shi ne ya kamata a ce ya san komai da komai da zuwansa duniya, amma bahaka yake ba! Saboda rauninsa da yanayin halittarsa, bai gama fahimtar komai a cikin shekaru ashirin da haihuwarsa. Ya zame masa dole, ya ci gaba da ƙoyon abubuwa har zuwa ranar da zai koma ga mai duka (Allah). Kai saboda raunin ilmi na mutum, bai fara bambance mummuna da kyakkyawa ba sai ya shekara goma sha biyar (15), daga nan ne (saboda yanayi da baiwa da Allah ya yi wa ɗan adam), sai kaga ya fara gane ko fahimtar abubuwa dake da amfani a gare shi.
    Ona denildi: “Ağır yükünü gemiye bırakıp rahat et.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Saboda haka, babban aikin mutum shi ne neman ilmi, da sanin yadda zai bautawa Allah, tare da miƙa wuya a gare shi. Ma’ana mutum ya tambayi kansa: “Cikin rahamar Allah waye ke gudanar da rayuwata haka’.’ Alheri da baiwa da na samu har na kawo wannan lokaci, wane ne ya yi mani su? ‘Waye ya raine ni, tun ina cikin rauni, har na kawo wannan lokaci?
    O dedi: “Yok, ben bırakmayacağım. Belki zayi olur. Ben kuvvetliyim. Malımı, belimde ve başımda muhafaza edeceğim.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Dole ne mutum ya san wa ya halicce shi ya kuma samar masa da waɗannan abubuwa, ya kuma miƙa wuya a gare shi, a cikin halin rauni ko cikin halin rashi; dole mutum ya fuskanci Allah da buƙatunsa. Kuraa (ya yi ƙoƙari) ya kai ƙololuwar bautar Allah a halin rauni da kuma talauci.
    Yine ona denildi: “Bizi ve sizi kaldıran şu emniyetli sefine-i sultaniye daha kuvvetlidir, daha ziyade iyi muhafaza eder. Belki başın döner, yükün ile beraber denize düşersin. Hem gittikçe kuvvetten düşersin. Şu bükülmüş belin, şu akılsız başın gittikçe ağırlaşan şu yüklere tâkat getiremeyecek. Kaptan dahi eğer seni bu halde görse ya divanedir diye seni tard edecek ya haindir, gemimizi ittiham ediyor, bizimle istihza ediyor, hapsedilsin, diye emredecektir. Hem herkese maskara olursun. Çünkü ehl-i dikkat nazarında, zaafı gösteren tekebbürün ile aczi gösteren gururun ile riyayı ve zilleti gösteren tasannuun ile kendini halka mudhike yaptın. Herkes sana gülüyor.” denildikten sonra o bîçarenin aklı başına geldi. Yükünü yere koydu, üstünde oturdu. “Oh! Allah senden razı olsun. Zahmetten, hapisten, maskaralıktan kurtuldum.” dedi.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Mutum zai samu kama ta ne kawai ta hanyar sani da kuma miƙa wuya ga Allah. Mutum dangane da halittarsa da kuma abinda yake iya yi a komai nasa, ya dogara ne a kan ilmi. Haka ma tushensa da kuma tsatsonsa, da ficensa ya dogara nc ga Allah, wanda wannan shi ma zai samu ne kawai ta imani da Allah.
    İşte ey tevekkülsüz insan! Sen de bu adam gibi aklını başına al, tevekkül et. Tâ bütün kâinatın dilenciliğinden ve her hâdisenin karşısında titremekten ve hodfüruşluktan ve maskaralıktan ve şakavet-i uhreviyeden ve tazyikat-ı dünyeviye hapsinden kurtulasın.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Daɗin ɗaɗawa, tun da dai mutum, a kowane hali, kuma a kowane yanayi cikin jarabawa yakc daga fannonin rayuwa dabam daban ga rauni ga kuma bukatu nasa na yau da kullum, to bayan imani da ya yi sai kuma ya miƙa wuya ga Allah. Mika wuya, shi nc ainihin tushen bautar Allah. Dubi misaliqn yaro, idan yana buƙatar wani abu, yalcan yi kuka ne a ba shi, wani lokaci kuma ya tambaya, ma’ana, yakan yi nuni ko kuma ya yi Magana, sai kaga an biya masa buƙatarsa. Haka shi ma mutum a gaban Allah mai rahama mal jin kai, yakan yi kuka ne ga Allah ko kuma ya roki Allah ga abin da yake bukata, sai kaga (Allah) ya ba biya masa buƙatarsa. Amma kuma idan daga bayan ya samu ya fara tunanin cewa:
    === DÖRDÜNCÜ NOKTA ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Mene ne na damun kai, abinda bai kai in tayar da hankali ba, na zo ina tada hankalina, wannan abu dai, ko ta halin ƙaƙa zan samu, gani da dabaru kamar me?” ya dai nuna rashin godiya da tawali’u ga Allah, ta haka sai ka ga ya haɗu da matsananciyar azaba. Allah kiyashemu, amin.
    İman, insanı insan eder. Belki insanı sultan eder. Öyle ise insanın vazife-i asliyesi, iman ve duadır. Küfür, insanı gayet âciz bir canavar hayvan eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <span id="BEŞİNCİ_NOKTA"></span>
    Şu meselenin binler delillerinden yalnız hayvan ve insanın dünyaya gelmelerindeki farkları, o meseleye vâzıh bir delildir ve bir bürhan-ı kātı’dır. Evet insaniyet, iman ile insaniyet olduğunu insan ile hayvanın dünyaya gelişindeki farkları gösterir. Çünkü hayvan dünyaya geldiği vakit âdeta başka bir âlemde tekemmül etmiş gibi istidadına göre mükemmel olarak gelir, yani gönderilir. Ya iki saatte, ya iki günde veya iki ayda, bütün şerait-i hayatiyesini ve kâinatla olan münasebetini ve kavanin-i hayatını öğrenir, meleke sahibi olur. İnsanın yirmi senede kazandığı iktidar-ı hayatiyeyi ve meleke-i ameliyeyi, yirmi günde serçe ve arı gibi bir hayvan tahsil eder, yani ona ilham olunur.
    === Hujja Ta Biyar ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Imani yakan tilasta yin addu’a ga Allah, don samun biyan buƙatu daga Allah, don samun dama wani yanayi ne na ɗan adam; har Allah ya ce.
    Demek hayvanın vazife-i asliyesi taallümle tekemmül etmek değildir ve marifet kesbetmekle terakki etmek değildir ve aczini göstermekle meded istemek, dua etmek değildir. Belki vazifesi istidadına göre taammüldür, amel etmektir, ubudiyet-i fiiliyedir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Ka ce: Ubangijina ba zai damu da ku ba, ba don addu’o inku ba.
    İnsan ise dünyaya gelişinde her şeyi öğrenmeye muhtaç ve hayat kanunlarına cahil, hattâ yirmi senede tamamen şerait-i hayatı öğrenemiyor. Belki âhir-i ömrüne kadar öğrenmeye muhtaç, hem gayet âciz ve zayıf bir surette dünyaya gönderilip bir iki senede ancak ayağa kalkabiliyor. On beş senede ancak zarar ve menfaati fark eder. Hayat-ı beşeriyenin muavenetiyle ancak menfaatlerini celb ve zararlardan sakınabilir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ƙur’ani 25:77
    Demek ki insanın vazife-i fıtriyesi; taallümle tekemmüldür, dua ile ubudiyettir. Yani “Kimin merhametiyle böyle hakîmane idare olunuyorum? Kimin keremiyle böyle müşfikane terbiye olunuyorum? Nasıl birisinin lütuflarıyla böyle nâzeninane besleniyorum ve idare ediliyorum?” bilmektir. Ve binden ancak birisine eli yetişemediği hâcatına dair Kādıyü’l-Hâcat’a lisan-ı acz ve fakr ile yalvarmaktır ve istemek ve dua etmektir. Yani aczin ve fakrın cenahlarıyla makam-ı a’lâ-yı ubudiyete uçmaktır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ma’ana: Wace daraja za ku samu idan ba ku yin addu’a ga Allah? Wato ba ku rokon Allah. Allah ya yi umarni da ccwa:
    Demek insan, bu âleme ilim ve dua vasıtasıyla tekemmül etmek için gelmiştir. Mahiyet ve istidat itibarıyla her şey ilme bağlıdır. Ve bütün ulûm-u hakikiyenin esası ve madeni ve nuru ve ruhu, marifetullahtır ve onun üssü’l-esası da iman-ı billahtır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Ƙu roƙe ni, zan karba maku.” Ƙur’ani 40:60
    Hem insan, nihayetsiz acziyle nihayetsiz beliyyata maruz ve hadsiz a’danın hücumuna müptela ve nihayetsiz fakrıyla beraber nihayetsiz hâcata giriftar ve nihayetsiz metalibe muhtaç olduğundan vazife-i asliye-i fıtriyesi, imandan sonra duadır. Dua ise esas-ı ubudiyettir. Nasıl bir çocuk, eli yetişmediği bir meramını, bir arzusunu elde etmek için ya ağlar ya ister. Yani ya fiilî ya kavlî lisan-ı acziyle bir dua eder, maksuduna muvaffak olur. Öyle de insan bütün zîhayat âlemi içinde nazik, nâzenin, nazdar bir çocuk hükmündedir. Rahmanu’r-Rahîm’in dergâhında ya zaaf ve acziyle ağlamak veya fakr ve ihtiyacıyla dua etmek gerektir. Tâ ki makasıdı ona musahhar olsun veya teshirin şükrünü eda etsin. Yoksa bir sinekten vaveylâ eden ahmak ve haylaz bir çocuk gibi, ben kuvvetimle bu –kabil-i teshir olmayan ve bin derece ondan kuvvetli olan– acib şeyleri teshir ediyorum ve fikir ve tedbirimle kendime itaat ettiriyorum, deyip küfran-ı nimete sapmak, insaniyetin fıtrat-ı asliyesine zıt olduğu gibi, şiddetli bir azaba kendini müstahak eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    '''Idan ka ce:''' “Ƙo yaushc sai addu’a nake yi, amma shiru kake ji. Ayar Ƙur’ani ta ce ana amsar kowace addu’a.”
    === BEŞİNCİ NOKTA ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    '''Amsar ita ce:''' Amsar addu’a da biyan buƙata wasu abubuwa ne mabambanta. Ƙowace addu’a ana amsa ta, amma biyan buƙatar abinda aka roƙa ya dogara ne ga hikimar Allah maɗaukaki. Misali: Idan yaro mara lafiya zai ta kira: Likita likita!!” Idan likitan ya amsa ya tambaye shi: “Me kake so?” Yaron ya amsa: “ba ni wancan maganin” Likitan zai ba shi maganin da ya tambaya, ko kuma zai dauƙo wani wanda ya ga ya fi dacewa ya ba shi. Idan kuma ya ga cewa rashin lafiyar yaron ba ta buƙatar magani, to sai ya kyalc shi.
    İman, duayı bir vesile-i kat’iye olarak iktiza ettiği ve fıtrat-ı insaniye, onu şiddetle istediği gibi; Cenab-ı Hak dahi “Duanız olmazsa ne ehemmiyetiniz var?” mealinde قُل۟ مَا يَع۟بَؤُا بِكُم۟ رَبّٖى لَو۟لَا دُعَٓاؤُكُم۟ ferman ediyor. Hem اُد۟عُونٖٓى اَس۟تَجِب۟ لَكُم۟ emrediyor.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Haka yake ga Allah masanin Gaibu (ɓoye). Yana karbar duƙƙan addu’a ta bayinsa. Allah cikin rahamarsa da iyawarsa, yakan mayar da babu zuwa ga akwai ta hanyar ɗa ya so, ba ta hanyar da mutum ke so ba. Allah ta cikin hikimarsa, yakan ba da abinda aka roka, ko kuma ya ba da fiye da abinda aka roka, ko kuma, da yake shi ne ya san daidai, sai ya jinkirtar.
    '''Eğer desen:''' “Birçok defa dua ediyoruz, kabul olmuyor. Halbuki âyet umumîdir, her duaya cevap var ifade ediyor.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Haka nan addu’a, wata nau’I ce ta bauta, wanda sakamakonsa sai a lahira. Kowace addu’a tana da lokaci da kuma dalilin yinta. Misali: akwai salloli da addu’o’i da ake yi a lokacin fari, don samun ruwa. Akan yi su ne don bauta ga Allah, da kuma neman biyan buƙata. Idan aka yi su don samun ruwan kawai to ba za su samu karbuwa ga Allah ba, haka kuma kusufin rana da wata lokuta ne da ake sallolin kisfewar rana da wata. Waɗannan salloli ba wai ana yinsu ba ne don kawai rana da wata su fito, a’a, ana yin su ne domin bautar Allah.
    '''Elcevap:''' Cevap vermek ayrıdır, kabul etmek ayrıdır. Her dua için cevap vermek var; fakat kabul etmek, hem ayn-ı matlubu vermek Cenab-ı Hakk’ın hikmetine tabidir. Mesela, hasta bir çocuk çağırır: “Yâ Hekim! Bana bak.” Hekim: “Lebbeyk” der, “Ne istersin?” cevap verir. Çocuk: “Şu ilacı ver bana” der. Hekim ise ya aynen istediğini verir, yahut onun maslahatına binaen ondan daha iyisini verir, yahut hastalığına zarar olduğunu bilir, hiç vermez. İşte Cenab-ı Hak, Hakîm-i Mutlak hazır nâzır olduğu için abdin duasına cevap verir. Vahşet ve kimsesizlik dehşetini, huzuruyla ve cevabıyla ünsiyete çevirir. Fakat insanın heva-perestane ve heveskârane tahakkümüyle değil, belki hikmet-i Rabbaniyenin iktizasıyla ya matlubunu veya daha evlâsını verir veya hiç vermez.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    To haka ma sallar sha-da-fari, haka kuma addu’o’in da ake yi don yayewar wasu jarrabu da masifu, lokacinda mutum ke gane rauni da kasawarsa, sai ya yi addu’a da neman tsari ga Allah wanda ya mallaki dukkan (kuma ciƙaƙƙen) ƙarfi.
    Hem dua bir ubudiyettir. Ubudiyet ise semeratı uhreviyedir. Dünyevî maksatlar ise o nevi dua ve ibadetin vakitleridir. O maksatlar, gayeleri değil. Mesela, yağmur namazı ve duası bir ibadettir. Yağmursuzluk, o ibadetin vaktidir. Yoksa o ibadet ve o dua, yağmuru getirmek için değildir. Eğer sırf o niyet ile olsa o dua, o ibadet hâlis olmadığından kabule lâyık olmaz. Nasıl ki güneşin gurûbu, akşam namazının vaktidir. Hem güneşin ve ayın tutulmaları, küsuf ve husuf namazları denilen iki ibadet-i mahsusanın vakitleridir. Yani gece ve gündüzün nurani âyetlerinin nikablanmasıyla bir azamet-i İlahiyeyi ilana medar olduğundan, Cenab-ı Hak ibadını o vakitte bir nevi ibadete davet eder. Yoksa o namaz, açılması ve ne kadar devam etmesi, müneccim hesabıyla muayyen olan ay ve güneşin husuf ve küsuflarının inkişafları için değildir. Aynı onun gibi yağmursuzluk dahi yağmur namazının vaktidir. Ve beliyyelerin istilası ve muzır şeylerin tasallutu, bazı duaların evkat-ı mahsusalarıdır ki insan o vakitlerde aczini anlar, dua ile niyaz ile Kadîr-i Mutlak’ın dergâhına iltica eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    To kuma ko da ba’a ga biyan buƙata wa ba (bayan da aka yi addu’a) ba za’a cc ba’a amsa addu’ar ba, sai dai a ce, ai har yanzu akwai lokaci, Allah shi ne cikin rahamarsa da jin ƙansa, zai yaye.
    Eğer dua çok edildiği halde beliyyeler def’olunmazsa denilmeyecek ki: “Dua kabul olmadı.” Belki denilecek ki: “Duanın vakti, kaza olmadı.” Eğer Cenab-ı Hak, fazl ve keremiyle belayı ref’etse nurun alâ nur; o vakit dua vakti biter, kaza olur.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Kenan dai ashe, addu’a ba wai neman yayewa ba ne kawai, a’a wani nau’i ne ma na bauta.
    Demek dua, bir sırr-ı ubudiyettir. Ubudiyet ise hâlisen livechillah olmalı. Yalnız aczini izhar edip dua ile ona iltica etmeli. Rububiyetine karışmamalı. Tedbiri ona bırakmalı. Hikmetine itimat etmeli. Rahmetini ittiham etmemeli.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Haka kuma abinda yake a zahiri kamar yadda ayoyin ƙur’ani suka nuna. Shi ne cewa kamar yadda kowace abin halitta take bauta da-tsarkake Allah, haka kuma yake rokon (yin addu’a ga Allah.) Sukan yi haka ta hanyar da Allah ya hore musu, (kamar tsirrai da dabbobi) ko kuma ta baka (kamar mutane da aljannu) halittu sukan yi addu’o’i su roki abinda bai yiwuwa su samu sai ta hanyar rokon Allah, Ubangijin kowa da komai. Ƙowane abu mai rai yakan tsinci kanshi wani lokaci cikin ƙaƙa ni-ƙayi ko kuma neman kaucewa wani abu, ta haka sai ka ga yana neman tsari daga wurin Ubangiji mai Rahama.
    Evet hakikat-i halde âyât-ı beyyinatın beyanıyla sabit olan: Bütün mevcudat, her birisi birer mahsus tesbih ve birer hususi ibadet, birer has secde ettikleri gibi bütün kâinattan dergâh-ı İlahiyeye giden, bir duadır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    185. satır: 151. satır:
    </div>
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Wata addu’ar kuma ita ce wadda muke yi, mu mutane. Wani lokaci, mukan roki Allah da bakinmu da kuma zuciyoyinmu. Mukan yi waɗannan addu’o’i ne domin samun wasu abubuwa da mu kanmu ba za mu iya samu ba. Abin faranta rai mai yin addu’ar ya san akwai mai sauraron sa, ya yi imani da cewa lallai akwai wanda ya san abinda ke cikin zuciyarsa, wanda zai iya biya” masa kowace irin buƙata tasa. Irin wannan addu’a takan samu karbuwa a mafi yawan lokuta, tunda dai ana yinta ne kai tsaye, zuwa ga mai kyauta mai Rahama, Mafi tausayin bayinsa, mai kawar musu da dukkan rashi.
    İkinci kısım; lisan ile kalp ile dua etmektir. Eli yetişmediği bir kısım metalibi istemektir. Bunun en mühim ciheti, en güzel gayesi, en tatlı meyvesi şudur ki: “Dua eden adam anlar ki birisi var; onun hatırat-ı kalbini işitir, her şeye eli yetişir, her bir arzusunu yerine getirebilir, aczine merhamet eder, fakrına meded eder.
     
    </div>
    Saboda haka, ya kai mutum mabukaci, kada ka yi watsi da yin addu’a wadda ita ce hanyar kaiwa ga taskokin rahama da kuma karfin da ba ya ƙarewa. Miƙe tsaye, ka rike shi ƙwarai, ko ka samu kaiwa ga kololuwar ɗaukaka ta’yan adam. Rika sa kowa da kowa a cikin addu’arka. Rika cewa “Gare ka kawai, muke neman taimako” (ba gare ka kawai nake neman taimako ba); ka kasance mafi kyaun abin kwatance na halitta.
     
    <span id="İKİNCİ_MEBHAS"></span>
    == BABI NA BIYU ==
     
    '''MAGANGANU BIYARDA SUKA SHAFI RASHI DA SAMU NA MUTUM:'''
     
    (Shi mutum an halicce shi ne cikin kyakkyawan tsari, aka kuma ba shi ikon fahimtar abubuwa, to ke nan an sa shi cikin fagen jarrabawa, inda ko dai ya kai ga ɗaukaka. Ko kuma ga kaskanci, da sauransu. An turo shi wannan duniya ne domin ya zama wata aya ta maɗaukaki mai Rahama, kuma haka Allah ya aza shi a hanyoyi biyu waɗanda za su kai shi ga ɗaukaka ko kaskanta. Za mu yi bayanin wannan gaibu a cikin maganganu biyar.)
     
    <span id="BİRİNCİ_NÜKTE"></span>
    === MAGANA TA FARKO ===
     
    Ɗan adam yana wani matsayi na buƙatar komai na duniyar nan wanda ke da ɗangantaka da shi. Bukatun mutum ba su da iyaka. Yadda yake son rani haka yake soo damina. Yadda yake son mazauni, haka yake buƙatar aljanna maɗauwamiya. Haka kuma yadda yake son ganin wani aboki nasa, haka, yake son ganin Allah maɗaukaki mai rahama, kuma kamar yadda yake son ziyartar wani masoyi (nasa) haka yake so Allah ya biya nasa bukatunsa, domin saduwa da abokansa da ya rasa; haka kuma akwai buƙatar mutum ya nemi tsaro ga mai maɗaukakin karfi. Saboda kuwa shi ne mai jinkintarwa a duniya, sai a lahira ya ba da, wannan yana daga cikin abubuwan ban mamaki nasa, kawar da wannan duniya, ya maye ta da ta lahira.
     
    Saboda haka ga mutum dake wannan matsayi abin bauta na gaskiya kawai shi ne Allah, wanda a hannunshi taskar komai take, wanda kuma babu wani abu mai ɓoyuwa a gare shi, ya gane ko ina da saninsa, shi baya buƙatar wurin zama, ya baranta daga dukkan rauni, babu kasawa ko nakasa a gare shi. shine Mai tabbataccen karfi, Maɗauƙaƙi Mai Rahama, kuma Shi ne Mai hikima.
     
    Saboda haka ya kai mutum, idan kai bawa ne na Allah to za ka samu babban matsayi fiye da sauran halittu. Amma idan ka kauce, ka daina bautarsa, ka kama bautar waninsa, to ka zama bawan raununan halitta. Haka kuma idan ka bi son ranka, ka yi watsi da dogaro ga Allah da kuma rokonsa ka shiga alfahari da cika baki, to sai ka ƙasƙanta ka koma kasa fiye da yadda kiyashi ko kuɗan zuma idan an ƙwatanta su da sauran halittu, sai ka fi kuda ko gizo-gizo rauni. Haka kuma sai ka fi komai na duniya sharri da cutarwa. AUah ya tsare mu, amin.
     
    Haƙiƙa, ya kai mutum kana da fusƙoƙi guda biyu: fuska ta farko ita ce matsayinka na abin halitta, akwai ka da sanin abu mai kyau, da kuma ɗaukan matakin da ya dace, da kuma bin hanyar gaskiya. Fuska ta biyu kuma ita ce ta ɓarna, da ko-in-kula, da mugunta da kuma son-rai.
     
    Idan muka ɗauki fuska ta farko, za mu ga cewa akwai ka da rauni, idan ko muka dubi fuska ta biyu za mu ga cewa, ka kere ƙasa da tsauni, kai har ma da samaniya, ka ɗaukar wa kanka kayan da ya fi nasu. Duba Kur’ani 33:72 me yasa haka?
     
    Dalili kuwa shi nc, a duk lokacinda ka aikata wani aiki ƙyaƙƙyawa ka yi shi ne ko kuma ka aikata shi ne gwargwadon karfinya da iyawar ka. Amma a duk lokacin da ka aikata wani mummunan aiki to muninsa da ɓarnarsa watsuwa suke sai illa-masha Allah.
     
    Kafirci cuta ce kuma barna ce, kuma musuntawa ce ga samuwar Allah. Wannan mugun abu (kafirci) ƙaskantuwa ne ga halittun duniya gaba ɗaya, tozarci ne ga sunaycn Allah (mai girma) kuma cin zarafin ɗaukacin bil-adama ne. Saboda kuwa su sun kai wani matsayi na ɗaukaka. Amma kafirci ya musunta haka, ya maida su wasu abubuwan wasa waɗanda (wai) suke samammu tun fil- azal. Ya maida halittun Allah wani matsayi na cewa idan sun mutu, sai su ruɓe, shi kenan! Yin haka tozarci ne ga siffofin Allah da halittunsa waɗanda ya samar kuma ake iya gani. Kafirci yakan sa mutum ya zama raunanne, abin tausayi, maƙaskancin makaskanta, a cikin “yan adam. Saboda me, saboda kuwa mutum a matsayinsa na kalifar Allah a bayan ƙasa wata alama ce dake bayyana siffofin Allah wanda Allah cikin hikimarsa ya ɗaukaka zuwa wani matsayi maɗaukaki, wanda ya haye kasa kanta, ya kuma fi duk wani tsauni tsawo, har ya kai ga samun ɗaukaka fiye da mala’iku, Kafirci, yakan maida mutum wata halitta, mara amfani.
     
    A takaice dai: Mutum wanda zuciyarsa ta yi kanta da barna da mugunta, zai iya aikata ɓarna wadda ba ta da iyaka. Saboda zuciyarsa ta riga ta dushc da barna. Zai iya aikata komai na barna, amma ya kasa aikata kaɗan na ƙyaƙƙyawa. Misali: a cikin rana guda, zai iya kada gini, amma ba zai iya tada wannan gini ba a rana guda. Amma idan mutum ya kauce wa son ransa, ya kuma nemi shiriyar Allah da gafararsa, to Allah zai shiryar da shi, kuma ya gafarta masa zunubbansa. Allah ya ce:
     
    “Waɗanda suka tuba, suka kuma yi imani, kuma suka aikata ayyuka na ƙwarai, to Allah zai juya munanan ayyukansu zuwa ƙyaƙƙyawa.”
     
    Kur’ani 25:70.
     
    Mummunan aikin nan nasa mara iyaka, Allah zai juya shi zuwa ga kyakkyawan aiki wanda ba shi da iyaka. Zai kai ga ya samu matsayi na ɗaukaka.
     
    Saboda haka ya kai ɗan- adam mara kula, dubi irin yadda ni’ima da ƙyautar Allah take. Da ya so sai ya ninka aikin saɓo guda ɗaya ya koma dubu; aikin lada kuma {komai yawan shi} ya ba shi lada ɗaya, ko ma ya hana inya so, kuma babu wanda ya isa ya ce bai yi daidai ba. Amma Allah bai yi haka ba; mummunan aiki sai ya ba shi zunubi ɗaya ƙyaƙƙyawa kuma lada goma in ya so sai ya ba shi lada sabain, ko kuma ɗari bakwai, ko dubu saba’in ko ma fiye. Daga wannan Magana za mu iya fahimtar cewa idan Allah ya sa mutum wuta, to ya yi masa adalci, idan ko ya sa mutum aljanna, to ya dai rufe shi ne kawai da ni’marsa.
     
    <span id="İKİNCİ_NÜKTE"></span>
    === MAGANA TA BIYU ===
     
    Ɗan Adam fuskoki biyu gare shi. Fuska ta farko, ita ce ta son rai. Wadda da ita ya ke kallon ƙawace-ƙawace na duniya. Fuska ta biyu ita ce ta bautar Allah, ya ke kuma tuna abinda zai samu a lahira.
     
    To idan muka dubi mutum ta fuskarsa ta farko, za mu ga cewa mutum dai kusan halakakke ne saboda waɗannan dalilai: baya iya yi wa kansa komai sai abinda aka yi masa, ga shi cikin ‘yar rayuwa gajera, wata rana a neme shi ba shi gangan jikin ma bata; shi da sauran halittu haka za su waste a bayan kasa.
     
    Idan kuwa muka duba fuska ta biyu ta ɗan adam, za mu ga cewa duk da rauninsa da kasawarsa, Allah ya ɗaukaka kuma ya daraja ta mutum. Saboda shi Allah maɗaukaƙi shi ne ya halicci mutum da rauni da kasawa, saboda mutum ya san akwai fa wanda yake da iko da shi. Mutum ya san fa akwai mai tabbacin karfi mai Rahama, wanda karfinshi da ikonshi da ƙyautar Shi ba su da iyaka.
     
    Mutum kamar wani tsiro ne. wannan tsiro ya yadu da yardan Allah, tun daga ƙarƙashin kasa har ya kai ga ya fito wannan duniya shi ma (tsiron) rokon Allah yake Allah yasa ya girma ya kai ga ya zama bishiya.
     
    Amma idan har bai samu kyakkyawan yanayi ba, to sai ka ga ya lalace, har ya kai ga ruɓewa.
     
    Amma har tsiron ya samu kyakkyawan yanayi kamar yadda Allah ke cewa:
     
    ‘fo zai kasance shi (tsiron) ya watsu har ya kai ga ya zama babbar bishiya wadda za’arika ƙaruwa da ita.
     
    To, kamar haka ne Allah ke tsara rayuwar ɗan Adam. Idan mutum ya samu yanayin rayuwa mai ƙyau to za’a ga rayuwarshi ta ƙyautata.
     
    Amma idan ɗan adam ya samu akasin yanayin rayuwa mai ƙyau, sai ya lalace ya ruɓe, kamar wancan tsiro da bai samu wuri mai ƙyau ba.
     
    Amma idan mutum ya reni rayuwarsa da ruwa na Musulunci da haske na imani ta hanyar bautar Allah kamar yadda ya yi umarni a Kur’an, kuma ya yi aiki kamar yadda ya dace, to zai kasance abin misali abin koyi a wannan duniya kuma a lahira ya samu babban rabo, kuma Allah ya azurta shi da zuri’a ta gari. Kamata ya yi mutum ya mayar da tunaninsa da ma komai nasa, zuwa ga abinda zai samu na har abada a rayuwarsa ta lahira.
     
    Ci gaba, kamar yadda mutane suka ɗauka, ba shi ba ne ƙoƙarin samun jin dadin rayuwar duniya ta kowace hanya ta hanyar cuta, da maguɗi da yaudara da ɗai duk wasu dabaru da basu dace ba, wannan ba ci gaba ba ne - koma baya ne. Haƙiƙa na ga wannan wata rana a cikin mafarki.
     
    Wai wata rana ne zan shiga wani babban gari, sai na ga wani babban wuri. A gaban wannan wuri ana ta biki, kusan hankalin kowa ya koma wajen bukin. Sai na duba, sai na ga shugaban wannan wuri, yana tsaye a wata kofa yana wasa da kare. Ga mata nan kuma ko ina tare da samari ana tattaunawa; ya yin da manyan mata kuma ke ta dawainiyar daidaita yara. Mai kula da shigi da fice kuma, yana kan aikinsa. Sai na lura na ga cewa can cikin wannan wuri, ba komai. Ba abinda ke faruwa a ciki, abinda ya kamata a yi a cikin ne ake yi a bakin ƙofar wannan wuri. Kai da ganin mutanen wannan wuri ka san abinda ake kira ɗa’a ya yi musu kaɗan, shi yasa suke lalacewa a wannan wuri.
     
    Sai na wuce wannan wuri, har na kai wani babban wurin kuma. Na ga wasu manyan karnuka suna tsaron kofa. Wurin nan dai ga shi nan ne kawai. Da na duba ciki sai na ga mai ban sha’awa wurin ne. mutanen ciki, kowa sai kula da aikinsa yakc yi. Mazaje na kula da yadda komai ke tafiya. Can gefe kuma ga mata na koyar da yara ƙanuna. Manyan mata kuma, sai ƙara ƙawata wajen suke. Can sama kuma ga shugaban wurin yana tattaunawa da manyan mutane. Tunda su ba su kula da ni ba, sai na yi ta yawo ina ba idona abinci.
     
    Daga nan sai na bar wurin, na zo na tambayi labarin waɗannan wurare. Sai aka ce mani, wancan wuri na farko inda ga mutane waje amma ciki fanko, wuri ne na kafirai tsantsa. Amma wuri na biyu inda na ga mutane a kintse cikin natsuwa, wuri ne na Musulmi tsantsa. Sai kuma na iso wani wurin. sai naga an rubuta suna a wani katon gida ko in cc fada kamar haka: (SAID). Ba sai na ruɗe na duba, na duba. na sake dubawa, kai sai da ta kai kamar ina ganin kaina a ciki sai kawai na farka.
     
    Bari in baku fassarar wannan mafarki nawa; Allah ya sa ku fahimta.
     
    Wannan wuri, wato gari, kwatakwacin rayuwa ce kanta. Waɗannan wurare, biyu kamar mutane ne biyu dukkan su kowa Allah ya hore masa ji da gani da tunani. Kowa na ɗaya daga cikin waɗannan abubuwa uku wato ji da gani da tunani yana da rawar da yake takawa na bauta ko fanɗarewa. Waɗannan karnuka da mai tsaron kofa, kamar zuciya mutum ne. to mutum ya bari ita zuciya ta rinjayi waɗancan abubuwa uku, hakan ba karamin ci baya ba nc. Idan ko har zuciyarsaza ta kula da aikinta, kamar yadda karnukan biyu suka kula da aikinsu to komai zai tatl cikin tsari. wato gani da ji har ma da tunani, to za su yi aikinsu cikin tsari kenan. Idan ko ba haka ba, to na bar maka sanin sauran.
     
    <span id="ÜÇÜNCÜ_NÜKTE"></span>
    === MAGANA TA UKU ===
     
    Da za ka kalli mutum, sai ka ga ccwa halitta ce mai rauni, kasasshiya ta wurin aikace aikace (sai dai taimakon Allah). Abinda shi kansa zai iya yi idan da za’a bar shi, sai ka ga abu ne da bai taka kara ya karya ba.
     
    Kai dabbobin gida waɗanda aka hore wa mutum idan da za ka ƙwatanta su da ɗanginsu na daji, sai kaga na gida sun gaji dabi’u na mai gidansu, wato dabi’u ua rauni da kasawa.
     
    Amma ta wajen natsuwa. Godiya, fahimta da addu’a to mutum fa ba shi da na biyu.


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    To idan mutum ya maida rayuwarshi ga son ransa, ya kasance burinsa shi nc ya more wannan rayuwa, wadda yake ta wani ɗan lokaci ce, sannan bayan haka ya koma ga Allah, to hatta Gaɓɓoɓin jikin shi sai sun bada shaida a kanshi.
    İşte ey âciz insan ve ey fakir beşer! Dua gibi hazine-i rahmetin anahtarı ve tükenmez bir kuvvetin medarı olan bir vesileyi elden bırakma, ona yapış, a’lâ-yı illiyyîn-i insaniyete çık. Bir sultan gibi bütün kâinatın dualarını kendi duan içine al. Bir abd-i küllî ve bir vekil-i umumî gibi اِيَّاكَ نَس۟تَعٖينُ de. Kâinatın güzel bir takvimi ol.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Amma idan har mutum ya fahimci cewa shi fa ba komai ba ne a wannan duniya na mai Rahama, kuma yana jin daɗi ne saboda ƙyautar da ya yi masa, to zai ji daɗi nan, kuma can ma kiyama yana da hutu da matsayi na ɗaukaka.
    == İKİNCİ MEBHAS ==
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ƙari a ƙan kari shi nc, gaɓan mutum waɗanda za su ba da shaida a kan sa ranar ƙiyama, za su yi hakan ta hanyar bada kyakkyawar shai da game da shi duka gaɓoɓin da Ubangiji ya yi wa mutum, ba ya yi su ba ne su zama na amfanin wani ɗan lokaci, ya yi su ne su zama na amfanin din-din-din.
    '''İnsanın saadet ve şakavetine medar beş nükteden ibarettir.'''
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Idan har za ka kwatanta irin baiwar da Allah Ubangiji ya yi wa ɗan adam ta wurin halitta da kuma wadda ya yi wa dabbobi, za ka ga cewa ɗan adam ya tsere wa dabbobi nesa ba kusa ba. Amma ta wajen jin daɗi da more ƙirar da Allah ya yi wa kowanensu, sai aga dabbobi sun fi ɗan adam jin dadi da more ƙirar da Allah ya yi wa kowannensu. Saboda me?
    İnsan ahsen-i takvimde yaratıldığı ve ona gayet câmi’ bir istidat verildiği için esfel-i safilînden tâ a’lâ-yı illiyyîne, ferşten tâ arşa, zerreden tâ şemse kadar dizilmiş olan makamata, meratibe, derecata, derekata girebilir ve düşebilir bir meydan-ı imtihana atılmış, nihayetsiz sukut ve suuda giden iki yol onun önünde açılmış bir mu’cize-i kudret ve netice-i hilkat ve acube-i sanat olarak şu dünyaya gönderilmiştir. İşte insanın şu dehşetli terakki ve tedennisinin sırrını '''beş nüktede''' beyan edeceğiz.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Saboda shi ɗan adam akwai dokoki da ke jagorancin rayuwarsa. Akwai abin da zai tuna wanda ya wuce ya yi nadamarsa, akwai kuma abinda zai tuna wanda zai zo, ya shiga halin zan yi. Saboda haka idan ya wuce gona da iri ga yadda yake tafiyar da gaɓoɓinsa, to sai ya yi da-na- sani!
    === BİRİNCİ NÜKTE ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Dabba fa? Dabba ba suda wasu dokoki da suke jagorantar rayuwarsu. Babu wani tunanin da za ta yi na abinda ya wuce ta yi nadama; haka nan, babu wani tunani da za ta yi na abinda zai zo nan gaba, ta shiga wani hali. Ka gani ita abinda ta sani, shi ne ta samu ta ci to godewa, wanda ya ba ta shikenan.
    İnsan, kâinatın ekser envaına muhtaç ve alâkadardır. İhtiyacatı âlemin her tarafına dağılmış, arzuları ebede kadar uzanmış. Bir çiçeği istediği gibi koca bir baharı da ister. Bir bahçeyi arzu ettiği gibi ebedî cenneti de arzu eder. Bir dostunu görmeye müştak olduğu gibi Cemil-i Zülcelal’i de görmeye müştaktır. Başka bir menzilde duran bir sevdiğini ziyaret etmek için o menzilin kapısını açmaya muhtaç olduğu gibi; berzaha göçmüş yüzde doksan dokuz ahbabını ziyaret etmek ve firak-ı ebedîden kurtulmak için koca dünyanın kapısını kapayacak ve bir mahşer-i acayip olan âhiret kapısını açacak, dünyayı kaldırıp âhireti yerine kuracak ve koyacak bir Kadîr-i Mutlak’ın dergâhına ilticaya muhtaçtır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Saboda, shi mutum, wanda aka halitta a bisa kyakkyawan tsari, idan har tunaninsa zai tsaya ne game da duniya, kawai, to sai ya koma mafi ƙasƙantar maƙasƙanta sai ya koma tsuntsu da dabba duk sun fi shi daraja.
    İşte şu vaziyette bir insana hakiki Mabud olacak; yalnız, her şeyin dizgini elinde, her şeyin hazinesi yanında, her şeyin yanında nâzır, her mekânda hazır, mekândan münezzeh, aczden müberra, kusurdan mukaddes, nakıstan muallâ bir Kadîr-i Zülcelal, bir Rahîm-i Zülcemal, bir Hakîm-i Zülkemal olabilir. Çünkü nihayetsiz hâcat-ı insaniyeyi îfa edecek, ancak nihayetsiz bir kudret ve muhit bir ilim sahibi olabilir. Öyle ise mabudiyete lâyık yalnız odur.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Na yi bayanin wannan sosai a wani wuri ta hanyar bada misah:
    İşte ey insan! Eğer yalnız ona abd olsan bütün mahlukat üstünde bir mevki kazanırsın. Eğer ubudiyetten istinkâf etsen âciz mahlukata zelil bir abd olursun. Eğer enaniyetine ve iktidarına güvenip tevekkül ve duayı bırakıp tekebbür ve davaya sapsan, o vakit iyilik ve icad cihetinde arı ve karıncadan daha aşağı, örümcek ve sinekten daha zayıf düşersin. Şer ve tahrip cihetinde dağdan daha ağır, taundan daha muzır olursun.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Wani mutum da yaran gidansa guda biyu, sai ya ɗauki naira ɗari ya ba ɗaya ya ce ya sayo masa yadi, ya kawo naira dubu ya ba na biyun ya ce shi ma ya sayo masa yadi. Kowannensu ya tafi kasuwa. Mai Naira dari ya sayo kyakkyawan yadi; mai Naira dubu ko da yake wawane ya je ya mika kuɗinj kawai ga mai kaya ya ce ya ba shi yadi. Abinka da mutumin yau, ganin mai sayen yadi sakarai ne, sai mai kaya ya ɗauko yadin da ko kare baya sa ba ya ba shi.
    Evet ey insan! Sende iki cihet var: Birisi, icad ve vücud ve hayır ve müsbet ve fiil cihetidir. Diğeri; tahrip, adem, şer, nefiy, infial cihetidir. Birinci cihet itibarıyla arıdan, serçeden aşağı; sinekten, örümcekten daha zayıfsın. İkinci cihet itibarıyla dağ, yer, göklerden geçersin. Onların çekindiği ve izhar-ı acz ettikleri bir yükü kaldırırsın. Onlardan daha geniş, daha büyük bir daire alırsın. Çünkü sen iyilik ve icad ettiğin vakit, yalnız vüs’atin nisbetinde, elin ulaşacak derecede, kuvvetin yetişecek mertebede iyilik ve icad edebilirsin. Eğer fenalık ve tahrip etsen, o vakit fenalığın tecavüz ve tahribin intişar eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Wanda aka aika da Naira ɗari, yana zuwa, ga mai gidansa, sai yabo da san-barka. Mai Naira dubu kuwa, ai sai zagi da tsinuwa kai har ma da duka.
    Mesela küfür; bir fenalıktır, bir tahriptir, bir adem-i tasdiktir. Fakat o tek seyyie; bütün kâinatın tahkirini ve bütün esma-i İlahiyenin tezyifini, bütün insaniyetin terzilini tazammun eder. Çünkü şu mevcudatın âlî bir makamı, ehemmiyetli bir vazifesi vardır. Zira onlar, mektubat-ı Rabbaniye ve meraya-yı Sübhaniye ve memurîn-i İlahiyedirler. Küfür ise onları âyinedarlık ve vazifedarlık ve manidarlık makamından düşürüp abesiyet ve tesadüfün oyuncağı derekesine ve zeval ve firakın tahribiyle çabuk bozulup değişen mevadd-ı fâniyeye ve ehemmiyetsizlik, kıymetsizlik, hiçlik mertebesine indirdiği gibi; bütün kâinatta ve mevcudatın âyinelerinde nakışları ve cilveleri ve cemalleri görünen esma-i İlahiyeyi inkâr ile tezyif eder. Ve insanlık denilen, bütün esma-i kudsiye-i İlahiyenin cilvelerini güzelce ilan eden bir kaside-i manzume-i hikmet ve bir şecere-i bâkiyenin cihazatını câmi’ çekirdek-misal bir mu’cize-i kudret-i bâhire ve emanet-i kübrayı uhdesine almakla yer, gök, dağa tefevvuk eden ve melâikeye karşı rüçhaniyet kazanan bir sahib-i mertebe-i hilafet-i arziyeyi; en zelil bir hayvan-ı fâni-i zâilden daha zelil, daha zayıf, daha âciz, daha fakir bir derekeye atar. Ve manasız, karmakarışık, çabuk bozulur bir âdi levha derekesine indirir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Me yasa haka ta faru? Saboda ko sakarai ya san cewa, Naira dubu ta fi gaban ta kare a abinda ko kare ba zai ci ba.
    '''Elhasıl''', nefs-i emmare tahrip ve şer cihetinde nihayetsiz cinayet işleyebilir, fakat icad ve hayırda iktidarı pek azdır ve cüz’îdir. Evet, bir haneyi bir günde harap eder, yüz günde yapamaz. Lâkin eğer enaniyeti bıraksa, hayrı ve vücudu tevfik-i İlahiyeden istese, şer ve tahripten ve nefse itimattan vazgeçse, istiğfar ederek tam abd olsa o vakit يُبَدِّلُ اللّٰهُ سَيِّئَاتِهِم۟ حَسَنَاتٍ sırrına mazhar olur. Ondaki nihayetsiz kabiliyet-i şer, nihayetsiz kabiliyet-i hayra inkılab eder. Ahsen-i takvim kıymetini alır, a’lâ-yı illiyyîne çıkar.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    To haka ma ga abubuwan halitttan biyu: mutum da dabba. Mutum ya ɗaran ma dabba nesa ba kusa ba ta kowanne fanni. Duba fa, mutum ne ke iya gane abu mai ƙyau, ya kuma rarrabe tsakanin mai daɗi da mara daɗi ta hanyar ɗannano, ya kuma tsaya tsam ya yi tunanin me ya ke so, me kuma ya dace da shi? Dabba fa? Ina! Ai ko kusa ba ta kai nan ba. Abinda take iya yi kawai shi ne gani da ido wani lokaci, da ɗanɗano, shi kenan kawai!
    İşte ey gafil insan! Bak Cenab-ı Hakk’ın fazlına ve keremine! Seyyieyi bir iken bin yazmak, haseneyi bir yazmak veya hiç yazmamak adalet olduğu halde; bir seyyieyi bir yazar, bir haseneyi on, bazen yetmiş, bazen yedi yüz, bazen yedi bin yazar. Hem şu nükteden anla ki o müthiş cehenneme girmek ceza-yı ameldir, ayn-ı adildir. Fakat cennete girmek, mahz-ı fazıldır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Shin ka taɓa tsayawa ka, tambayi kanka: me yasa mutum ne kawai aka sani da dukiya?
    === İKİNCİ NÜKTE ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ga Amsa:
    İnsanda iki vecih var. Birisi, enaniyet cihetinde şu hayat-ı dünyeviyeye nâzırdır. Diğeri, ubudiyet cihetinde hayat-ı ebediyeye bakar.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Mutum shi ke da tunani da hangen nesa, shi kuma ke da ji da gani, kuma shi ke da guri/buri da kwaɗayi. Saboda wannan yanayi nasa, sai ya kasance buƙatunsa da aikace-aikacensa sun faɗaɗa, sun kai inda suka kai. Kuma shi da ma an halitta shi kusan daidai da waɗannan abubuwa, sai Allah mahaliccinsa ya kai shi wani matsayin kusa da kamata, amma da saura. Kamar dai yadda ake cewa: “Ɗan adam tara yake, bai cika goma ba.
    Evvelki vecih itibarıyla öyle bir bîçare mahluktur ki sermayesi yalnız ihtiyardan bir şa’re (saç) gibi cüz’î bir cüz-i ihtiyarî ve iktidardan zayıf bir kesb ve hayattan çabuk söner bir şule ve ömürden çabuk geçer bir müddetçik ve mevcudiyetten çabuk çürür küçük bir cisimdir. O haliyle beraber kâinatın tabakatında serilmiş hadsiz envaın hesapsız efradından nazik, zayıf bir fert olarak bulunuyor.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    To fa wannan da aka yiwa ɗan adam, ba wai don duniya kawai aka yi ta ba har ma da lahira. Ɗan adam yana neman lahira ta hanyar bauta, kaskantar da kai da ƙwaɗayi ga Allah, mai Rahama mai jin kai.
    İkinci vecih itibarıyla ve bilhassa ubudiyete müteveccih acz ve fakr cihetinde pek büyük bir vüs’ati var, pek büyük bir ehemmiyeti bulunuyor. Çünkü Fâtır-ı Hakîm, insanın mahiyet-i maneviyesinde nihayetsiz azîm bir acz ve hadsiz cesîm bir fakr dercetmiştir. Tâ ki kudreti nihayetsiz bir Kadîr-i Rahîm ve gınası nihayetsiz bir Ganiyy-i Kerîm bir zatın hadsiz tecelliyatına câmi’ geniş bir âyine olsun.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Saboda haka, ya kai ɗan adam wanda ya sa duniya a gaba, wanda bai kula da abinda ake cewa “mafi kyakkyawan tsari na yadda aka halitta shi ba, to tsoron ƙwanuka, babu abinda bai gani ba na rayuwa. Saboda haka kula da wannan misali da zai buga maka:
    Evet insan bir çekirdeğe benzer. Nasıl ki o çekirdeğe kudretten manevî ve ehemmiyetli cihazat ve kaderden ince ve kıymetli program verilmiş. Tâ ki toprak altında çalışıp, tâ o dar âlemden çıkıp, geniş olan hava âlemine girip, Hâlık’ından istidat lisanıyla bir ağaç olmasını isteyip kendine lâyık bir kemal bulsun.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ni ne na tashi zan yi wata doguwar tafiya. Sai mai gida na ya ɗauko wasu ‘yan kuɗi daga cikin tarina, ya ba ni, sai na kama hanya. Ina ta tafiya, har na isa birini, isata . ke da wuya, sai na ɓannatar da kudin nan tas! Ni da ma ba ni rike da wani abu, na sayarwa ko na guzuri. Saboda haka ɓannatar da kudina sai na zauna ba sisi, sai baƙin ciki da nadama.
    Eğer o çekirdek, sû-i mizacından dolayı ona verilen cihazat-ı maneviyeyi, toprak altında bazı mevadd-ı muzırrayı celbine sarf etse o dar yerde kısa bir zamanda faydasız tefessüh edip çürüyecektir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ina cikin wannan hali sai ga wani mutum ya zo ya ce mani:
    Eğer o çekirdek, o manevî cihazatını فَالِقُ ال۟حَبِّ وَالنَّوٰى nın emr-i tekvinîsini imtisal edip hüsn-ü istimal etse o dar âlemden çıkacak, meyvedar koca bir ağaç olmakla küçücük cüz’î hakikati ve ruh-u manevîsi, büyük bir hakikat-i külliye suretini alacaktır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Ka almubazzarantar da ƙudinka! Yanzu babu abinda ya cancance ka, sai horo. Yanzu dai hakan nan hannu biyu za ka isa inda za ka. Amma da kai wani ne da sai ka koma ka karbo abinda ya ragu, ka ɗan kukkulla ka samu abin buƙata. Can inda za ka.
    İşte aynen onun gibi insanın mahiyetine, kudretten ehemmiyetli cihazat ve kaderden kıymetli programlar tevdi edilmiş. Eğer insan, şu dar âlem-i arzîde, hayat-ı dünyeviye toprağı altında o cihazat-ı maneviyesini nefsin hevesatına sarf etse bozulan çekirdek gibi bir cüz’î telezzüz için kısa bir ömürde, dar bir yerde ve sıkıntılı bir halde çürüyüp tefessüh ederek mes’uliyet-i maneviyeyi bedbaht ruhuna yüklenecek, şu dünyadan göçüp gidecektir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Na tsaya na yi tunani, na ga ban iyawa. Ganin haka niutunin nan ya ce, “ka kwatanta.” Amma ina! Zuciyata ta dai bata ba ni. Ya dai ƙara Magana. Amma ina! Zuciyata ta nisa. Ganin haka, sai ya yi fushi, ya kama gabansa.
    Eğer o istidat çekirdeğini İslâmiyet suyu ile imanın ziyasıyla ubudiyet toprağı altında terbiye ederek evamir-i Kur’aniyeyi imtisal edip cihazat-ı maneviyesini hakiki gayelerine tevcih etse; elbette âlem-i misal ve berzahta dal ve budak verecek ve âlem-i âhiret ve cennette hadsiz kemalât ve nimetlere medar olacak bir şecere-i bâkiyenin ve bir hakikat-i daimenin cihazatına câmi’ kıymettar bir çekirdek ve revnaktar bir makine ve bu şecere-i kâinatın mübarek ve münevver bir meyvesi olacaktır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Wucewarsa ke da wuya, sai al’amarni ya canza. Sai ga ni cikin jirgi. Sai na tsirata. Ga furanni masu ƙamshi ta kowane ɓangare. Abinka da wanɗa bai sani ba, sai na miƙa hannu zan ciro furannin nan. Miƙa hannu ke da wuya, ashe duk ƙaya ne jikinsu, saboda haka, sai suka kakkarce mani, hannu suna ta jinni. Sai mai kula da jirgi ya ce da ni:
    '''Evet, hakiki terakki ise insana verilen kalp, sır, ruh, akıl hattâ hayal ve sair kuvvelerin hayat-ı ebediyeye yüzlerini çevirerek her biri kendine lâyık hususi bir vazife-i ubudiyet ile meşgul olmaktadır.''' Yoksa ehl-i dalaletin terakki zannettikleri, hayat-ı dünyeviyenin bütün inceliklerine girmek ve zevklerinin her çeşitlerini, hattâ en süflîsini tatmak için bütün letaifini ve kalp ve aklını nefs-i emmareye musahhar edip yardımcı verse; o terakki değil, sukuttur. Şu hakikati bir vakıa-i hayaliyede, şöyle bir temsilde gördüm ki:
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Idan kana son furannin nan, kawo kuɗi in ba ka. Ka ga yanzu ga raunin da ka yi, gas hi kuma hukunci na jiranka, don ka yi kokarin dibar su, ba are da izini ba.
    Ben büyük bir şehre giriyorum. Baktım ki o şehirde büyük saraylar var. Bazı sarayların kapısına bakıyorum, gayet şenlik, parlak bir tiyatro gibi nazar-ı dikkati celbeder, herkesi eğlendirir bir cazibedarlık vardı. Dikkat ettim ki o sarayın efendisi kapıya gelmiş, it ile oynuyor ve oynamasına yardım ediyor. Hanımlar, yabani gençlerle tatlı sohbetler ediyorlar. Yetişmiş kızlar dahi çocukların oynamasını tanzim ediyorlar. Kapıcı da onlara kumandanlık eder gibi bir aktör tavrını almış. O vakit anladım ki o koca sarayın içerisi bomboş. Hep nazik vazifeler, muattal kalmış. Ahlâkları, sukut etmiş ki kapıda bu sureti almışlardır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Cikin haushi, sai na leka ta taga in ga shin mun kusa kaiwa. Haba ai sai naga can gabanmu, ramuka ne, sai jefa mutane a ke ciki. Ashe kaburbura ne, hangawan nan da zan yi, sai na hango wani ƙaɓari ɗauke da sununa” SAID. Haba ai sai na niɗe. Zuwa can, sai na ji muryan mutumin nan farko da ya ba ni shawara yana cewa: “Yanzu ka dawo cikin hakalin ka ko?”
    Sonra geçtim, bir büyük saraya daha rast geldim. Gördüm ki kapıda uzanmış vefadar bir it ve kaba, sert, sakin bir kapıcı ve sönük bir vaziyet vardı. Merak ettim. Ne için o öyle, bu böyle? İçeriye girdim. Baktım ki içerisi çok şenlik. Daire daire üstünde, ayrı ayrı nazik vazifeler ile saray ehli meşguldürler. Birinci dairedeki adamlar sarayın idaresini, tedbirini görüyorlar. Üstündeki dairede kızlar, çocuklar ders okuyorlar. Daha üstünde hanımlar, gayet latîf sanatlar, güzel nakışlarla iştigal ediyorlar. En yukarıda efendi, padişahla muhabere edip halkın istirahatini temin için ve kendi kemalâtı ve terakkiyatı için kendine has ve ulvi vazifeler ile iştigal ediyor gördüm. Ben onlara görünmediğim için “Yasak” demediler, gezebildim.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Na ce, “I amma ai a banza.” Sai ya ce: “a’a, ba’a banza ba ne, nemi gafarar Ubangijinka ka kuma dogara gare shi ka gani.” Na ce masa to! Zan yi yadda ya ce. Shi ke nan!
    Sonra çıktım, baktım. O şehrin her tarafında bu iki kısım saraylar var. Sordum, dediler: “O kapısı şenlik ve içi boş saraylar, kâfirlerin ileri gelenlerinindir ve ehl-i dalaletindir. Diğerleri, namuslu Müslüman büyüklerinindir.” Sonra bir köşede bir saraya rast geldim. Üstünde “Said” ismini gördüm. Merak ettim. Daha dikkat ettim, suretimi üstünde gördüm gibi bana geldi. Kemal-i taaccübümden bağırarak aklım başıma geldi, ayıldım.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ashe mafarki ne, sai kawai na farka. Allah dai yasa ya zama mani alheri.
    İşte o vakıa-i hayaliyeyi sana tabir edeceğim. Allah hayretsin.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Yanzu ni zan fassara wani ko wasu sassa na mafarkin kai kuma ka fassara sauran.
    İşte o şehir ise hayat-ı içtimaiye-i beşeriye ve medine-i medeniyet-i insaniyedir. O sarayların her birisi, birer insandır. O saray ehli ise insandaki göz, kulak, kalp, sır, ruh, akıl gibi letaif ve nefis ve heva ve kuvve-i şeheviye ve kuvve-i gazabiye gibi şeylerdir. Her bir insanda her bir latîfenin ayrı ayrı vazife-i ubudiyetleri var. Ayrı ayrı lezzetleri, elemleri var. Nefis ve heva, kuvve-i şeheviye ve gazabiye, bir kapıcı ve it hükmündedirler. İşte o yüksek letaifi, nefis ve hevaya musahhar etmek ve vazife-i asliyelerini unutturmak, elbette sukuttur, terakki değildir. Sair cihetleri sen tabir edebilirsin.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Doguwar tafiya da na ce na yi, na nuffin haihuwar mutum, har zuwa ga yaranta, da tsufa da kuma komawa zuwa ga kabari, har zuwa tada mutum, da kuma tsallake siraɗi.
    === ÜÇÜNCÜ NÜKTE ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    ‘yan kuɗai da na rike kuwa, kwatankwacin yawan shekarun da mutum zai yi ne. ina ganin na yi wannan mafarki in a ɗan shekara arba’in da biyar ‘yan kuɗin da na ce sun kai Naira goma sha biyar. Wani masanin Kur’ani ya shawarce ni cewa in ɗauki kowace Naira a matsayin shekara, saboda haka, saura shekaru goma sha biyar suka rage mani a duniya. Birnin da na je kuma, cikin duniya jirgin da na shiga shi ne zamani, furannin kuwa masu kanshi da banshawa, masu ƙaya su ne hane- hane na rayuwa, idan mutum ya ce, sai ya same su, ya sha wahala, idan ko ya yi haƙuri, ya tsira. A takaice dai, ma’anar wanna mafarki shi ne samun jin daɗi da more rayuwa ta hanyar da Allah ya tsara ya isar ma ɗan adam. Babu buƙatar mutum ya ce zai same su ko ta halin ƙaƙa. Na bar maka fassarar sauran.
    İnsan, fiil ve amel cihetinde ve sa’y-i maddî itibarıyla zayıf bir hayvandır, âciz bir mahluktur. Onun o cihetteki daire-i tasarrufatı ve mâlikiyeti o kadar dardır ki elini uzatsa ona yetişebilir. Hattâ, insanın eline dizginini veren hayvanat-ı ehliye, insanın zaaf ve acz ve tembelliğinden birer hisse almışlardır ki yabani emsallerine kıyas edildikleri vakit, azîm fark görünür (Ehlî keçi ve öküz, yabani keçi ve öküz gibi).
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <span id="DÖRDÜNCÜ_NÜKTE"></span>
    Fakat o insan, infial ve kabul ve dua ve sual cihetinde, şu dünya hanında aziz bir yolcudur. Ve öyle bir Kerîm’e misafir olmuş ki nihayetsiz rahmet hazinelerini ona açmış. Ve hadsiz bedî’ masnuatını ve hizmetkârlarını ona musahhar etmiş. Ve o misafirin tenezzühüne ve temaşasına ve istifadesine öyle büyük bir daire açıp müheyya etmiştir ki o dairenin nısf-ı kutru –yani merkezden muhit hattına kadar– gözün kestiği miktar, belki hayalin gittiği yere kadar geniştir ve uzundur.
    === MAGANA TA HUDU ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ɗan adam, a cikin duniya kamar dai, ɗan ƙaramin yaro mai. Rauni da kasawarsa, abubuwa ne da ba su misal to. Saboda ya kasance da waɗannan abubuwa biyu (wato Rauni da kuma kasawa) shi yasa ma aka mayar da shi abu mai rai domin idan da zai zama mara rauni kuma mai iya komai da kansa, to da zai kasance babu buƙatar a halitta shi domin a jarraba shi.
    İşte eğer insan, enaniyetine istinad edip hayat-ı dünyeviyeyi gaye-i hayal ederek derd-i maişet içinde muvakkat bazı lezzetler için çalışsa, gayet dar bir daire içinde boğulur, gider. Ona verilen bütün cihazat ve âlât ve letaif, ondan şikâyet ederek haşirde onun aleyhinde şehadet edeceklerdir ve davacı olacaklardır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    To amma idan har ɗan adam zai fahimci shi raunanne ne, sannan ya mika wuya (wato ya roki buƙatarsa) “bil-kauli, wal amali” bisa magana da kuma aiki to ba shakka da ya cimrna burinsa, haka kuma da zai fahimci kasawarsa, sannan ya nemi taimako ga Allah, to da ya kai ga cimma manufarsa cikin sauki.
    Eğer kendini misafir bilse misafir olduğu Zat-ı Kerîm’in izni dairesinde sermaye-i ömrünü sarf etse, öyle geniş bir daire içinde uzun bir hayat-ı ebediye için güzel çalışır ve teneffüs edip istirahat eder. Sonra a’lâ-yı illiyyîne kadar gidebilir. Hem de bu insana verilen bütün cihazat ve âlât, ondan memnun olarak âhirette lehinde şehadet ederler.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Amma me? A wasu lokuta, idan (aka biya) Allah ya biya wa mutum bukatunsa, sai shi mutum ya rika ganin kamar ko dabarunsa da kokarinsa ne ya kawo wannan abu alhali kuwa Allah ne, Mutum ya manta da haka.
    Evet insana verilen bütün cihazat-ı acibe, bu ehemmiyetsiz hayat-ı dünyeviye için değil, belki pek ehemmiyetli bir hayat-ı bâkiye için verilmişler. Çünkü insanı hayvana nisbet etsek görüyoruz ki insan, cihazat ve âlât itibarıyla çok zengindir, yüz derece hayvandan daha ziyadedir. Hayat-ı dünyeviye lezzetinde ve hayvanî yaşayışında yüz derece aşağı düşer. Çünkü her gördüğü lezzetinde bir elem izi vardır. Geçmiş zamanın elemleri ve gelecek zamanın korkuları ve her bir lezzetin dahi elem-i zevali, onun zevklerini bozuyor ve lezzetinde bir iz bırakıyor. Fakat hayvan öyle değil. Elemsiz bir lezzet alır, kedersiz bir zevk eder. Ne geçmiş zamanın elemleri onu incitir, ne de gelecek zamanın korkuları onu ürkütür. Rahatla yaşar, yatar, Hâlık’ına şükreder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ga wani misali: Kaza ta ican faɗa wa shirwa ko shabo, domin ta kare ɗanta wanda yake raunanne.
    Demek ahsen-i takvim suretinde yaratılan insan, hayat-ı dünyeviyeye hasr-ı fikr etse; yüz derece sermayece hayvandan yüksek olduğu halde, yüz derece serçe kuşu gibi bir hayvandan aşağı düşer. Başka bir yerde bir temsil ile bu hakikati beyan etmiştim. Münasebet geldi, yine o temsili tekrar ediyorum. Şöyle ki:
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Haka kuma, ɗan zakanya yakan ƙwace abinda uwarsa ta samo ya ci ya koshi, ita ko ta ƙwana da yunwa. Ka ga ai ba shi ba ne ya fita ya farauto uwarsa ce, amma ga shi ya ƙwata, wanda idan aka ce ya fita ya farauto ne, ba zai iya ba. To duka wannan rahama ce ta Allah, wanda ya kamata kowa ya sani.
    Bir adam, bir hizmetkârına on altın verip “Mahsus bir kumaştan bir kat elbise yaptır.” emreder. İkincisine bin altın verir, bir pusula içinde bazı şeyler yazılı o hizmetkârın cebine koyar, bir pazara gönderir. Evvelki hizmetkâr, on altın ile a’lâ kumaştan mükemmel bir elbise alır. İkinci hizmetkâr, divanelik edip evvelki hizmetkâra bakıp, cebine konulan hesap pusulasını okumayarak bir dükkâncıya bin altın vererek bir kat elbise istedi. İnsafsız dükkâncı da kumaşın en çürüğünden bir kat elbise verdi. O bedbaht hizmetkâr, seyyidinin huzuruna geldi ve şiddetli bir te’dib gördü ve dehşetli bir azap çekti. İşte edna bir şuuru olan anlar ki ikinci hizmetkâra verilen bin altın, bir kat elbise almak için değildir. Belki mühim bir ticaret içindir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ma’anar magana ita ce karfi ko dabara, ba su ba ɗan adam abinda yake nema, sai abin da Allah ya ba shi. Kamar yadda yake, wato yaro kan samu abu ne ta hanyar kuka, ko kuma ya tambaya a ba shi, ko kuma ya gyada kai , sai kawai kaga an ba shi, amma ba don wani karfi nasa ba. Da zaran ya samu shi yaron zai ce. “Wannan abun na same shi ne saboda karfina”.
    Aynen onun gibi insandaki cihazat-ı maneviye ve letaif-i insaniye ki her birisi hayvana nisbeten yüz derece inbisat etmiş. Mesela, güzelliğin bütün meratibini fark eden insan gözü ve taamların bütün çeşit çeşit ezvak-ı mahsusalarını temyiz eden insanın zaika-i lisaniyesi ve hakaikin bütün inceliklerine nüfuz eden insanın aklı ve kemalâtın bütün envaına müştak insanın kalbi gibi sair cihazları, âletleri nerede? Hayvanın pek basit, yalnız bir iki mertebe inkişaf etmiş âletleri nerede? Yalnız şu kadar fark var ki hayvan, kendine has bir amelde (münhasıran o hayvanda bir cihaz-ı mahsus) ziyade inkişaf eder. Fakat o inkişaf, hususidir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Me kake ganin zai faru? ai sai a yi maka duka da zagi.
    İnsanın cihazat cihetiyle zenginliği şu sırdandır ki: Akıl ve fikir sebebiyle insanın hâsseleri, duyguları fazla inkişaf ve inbisat peyda etmiştir. Ve ihtiyacatın kesreti sebebiyle çok çeşit çeşit hissiyat peyda olmuştur. Ve hassasiyeti çok tenevvü etmiş. Ve fıtratın câmiiyeti sebebiyle pek çok makasıda müteveccih arzulara medar olmuş. Ve pek çok vazife-i fıtriyesi bulunduğu sebebiyle âlât ve cihazatı ziyade inbisat peyda etmiştir. Ve ibadatın bütün envaına müstaid bir fıtratta yaratıldığı için bütün kemalâtın tohumlarına câmi’ bir istidat verilmiştir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    To kamar haka mutum yake. Kamar yadda kur’ani ya ce:
    İşte şu derece cihazatça zenginlik ve sermayece kesret, elbette ehemmiyetsiz muvakkat şu hayat-ı dünyeviyenin tahsili için verilmemiştir. Belki şöyle bir insanın vazife-i asliyesi, nihayetsiz makasıda müteveccih vezaifini görüp acz ve fakr ve kusurunu ubudiyet suretinde ilan etmek ve küllî nazarıyla mevcudatın tesbihatını müşahede ederek şehadet etmek ve nimetler içinde imdadat-ı Rahmaniyeyi görüp şükretmek ve masnuatta kudret-i Rabbaniyenin mu’cizatını temaşa ederek nazar-ı ibretle tefekkür etmektir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Wan nan abu, na same shi ne saboda wani ilimi da ga garan” Kur’ani 28:78.
    Ey dünya-perest ve hayat-ı dünyeviyeye âşık ve sırr-ı ahsen-i takvimden gafil insan! Şu hayat-ı dünyeviyenin hakikatini bir vakıa-i hayaliyede Eski Said görmüş. Onu Yeni Said’e döndürmüş olan şu vakıa-i temsiliyeyi dinle:
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ma’ana: “Na samu wannan ne saboda karfina da dabarata” wannan na nuna rashin godiyar Allah wato butulci da kuma musun rahamar Allah mahalicci, wanda kuma yin haka kan sa mutum ya cancanci azaba.
    Gördüm ki ben bir yolcuyum. Uzun bir yola gidiyorum, yani gönderiliyorum. Seyyidim olan zat, bana tahsis ettiği altmış altından tedricen birer miktar para veriyordu. Ben de sarf edip pek eğlenceli bir hana geldim. O handa bir gece içinde on altını kumara mumara, eğlencelere ve şöhret-perestlik yoluna sarf ettim. Sabahleyin elimde hiçbir para kalmadı. Bir ticaret edemedim. Gideceğim yer için bir mal alamadım. Yalnız o paradan bana kalan elemler, günahlar ve eğlencelerden gelen yaralar, bereler, kederler benim elimde kalmıştı.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Abin sani shi ne, ɗaukaka da ci gaba da wayewa da ɗan adam ya samu, ya same su nesaboda kasancewarsa mai rauni Allah ne ya taimake shi har ya kai ga matsayinsa, saboda shi (mutum) kasashe ne. Allah ya ba shi su ne saboda Allah ya halicce shi a kan kasa, Allah shi ne ya samar da abubuwa, ba wai don mutum yana da wani karfi ko ilimi ba, Allah ya yi hakan ne. Saboda shi Allah, mai renon bayinsa ne, kuma shi mai rahama ne kuma mai hikima.
    Birden ben o hazîn halette iken orada bir adam peyda oldu. Bana dedi: “Bütün bütün sermayeni zayi ettin. Tokada da müstahak oldun. Gideceğin yere de müflis olarak elin boş gideceksin. Fakat aklın varsa tövbe kapısı açıktır. Bundan sonra sana verilecek bâki kalan on beş altından her eline geçtikçe yarısını ihtiyaten muhafaza et. Yani gideceğin yerde sana lâzım olacak bazı şeyleri al.” Baktım, nefsim razı olmuyor. “Üçte birisini” dedi. Ona da nefsim itaat etmedi. Sonra “Dörtte birisini” dedi. Baktım, nefsim müptela olduğu âdetini terk edemiyor. O adam hiddetle yüzünü çevirdi, gitti.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Shin, wa ke tufatar da ɗan adam? Wa ke kare shi daga sharrin kunama (wadda ko ido ba ta da shi, amma ta fi karfin mutum)? Wa ke kare ɗan adam daga sharrin maciji (wanda ko kafa bai da shi, amma ya fi kartin mutum)? Ce mani Allah? Mai Raliama mai jin-ƙai, kuma mai renon al umma.
    Birden o hal değişti. Baktım ki ben, tünel içinde sukut eder gibi bir süratle giden bir şimendifer içindeyim. Telaş ettim. Fakat ne çare ki hiçbir tarafa kaçılmaz. Garaibden olarak o şimendiferin iki tarafında pek cazibedar çiçekler, leziz meyveler görünüyordu. Ben de akılsız acemiler gibi onlara bakıp elimi uzattım. O çiçekleri koparmak, o meyveleri almak için çalıştım. Fakat o çiçekler ve meyveler, dikenli mikenli, mülakatında elime batıyor, kanatıyor. Şimendiferin gitmesiyle müfarakatından elimi parçalıyorlar, bana pek pahalı düşüyorlardı. Birden şimendiferdeki bir hademe dedi: “Beş kuruş ver, sana o çiçek ve meyvelerden istediğin kadar vereceğim. Beş kuruş yerine elin parçalanmasıyla yüz kuruş zarar ediyorsun. Hem de ceza var, izinsiz koparamazsın.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Saboda haka ya kai ɗan adam tunda haƙiƙa abin haka yake, to duk wani son-kai da alfahari da ji-ji da kai, ajiye su gefe, ka san eewa kai raunanne ne. kuma kasasshe, sannan ka san cewa kai fa bawa ne na Allah, sannan ka roke shi da harshen kur’ani:
    Birden sıkıntıdan ne vakit tünel bitecek diye başımı çıkarıp ileriye baktım. Gördüm ki tünel kapısı yerine çok delikler görünüyor. O uzun şimendiferden o deliklere adamlar atılıyorlar. Bana mukabil bir delik gördüm. İki tarafında iki mezar taşı dikilmiş. Merak ile dikkat ettim. O mezar taşında büyük harflerle “Said” ismi yazılmış gördüm. Teessüf ve hayretimden “Eyvah!” dedim. Birden o han kapısında bana nasihat eden zatın sesini işittim. Dedi: “Aklın başına geldi mi?” Dedim: “Evet geldi fakat kuvvet kalmadı, çare yok.” Dedi: “Tövbe et, tevekkül et.” Dedim: “Ettim!”
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Allah ya isar mana, kuma madalla da kasan cewar sa wakili”.
    Ayıldım… Eski Said kaybolmuş. Yeni Said olarak kendimi gördüm.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Kur’ani3: 173
    İşte o vakıa-i hayaliyeyi –Allah hayretsin– bir iki kısmını ben tabir edeceğim, sair cihetleri sen kendin tabir et.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ko kaɗan, kada ka ɗauki cewa “ai ni ba komai ba ne. Har ma waye ni da za’ a ce an samar da komai na duniya domina, har da za’a ce wai lallai sai na gode wa Allah?
    O yolculuk ise âlem-i ervahtan, rahm-ı maderden, gençlikten, ihtiyarlıktan, kabirden, berzahtan, haşirden, köprüden geçen ebedü’l-âbâd tarafına bir yolculuktur. O altmış altın ise altmış sene ömürdür ki bu vakıayı gördüğüm vakit kendimi kırk beş yaşında tahmin ediyordum. Senedim yok, fakat bâki kalan on beşinden yarısını âhirete sarf etmek için Kur’an-ı Hakîm’in hâlis bir tilmizi beni irşad etti. O han ise benim için İstanbul imiş. O şimendifer ise zamandır. Her bir yıl bir vagondur. O tünel ise hayat-ı dünyeviyedir. O dikenli çiçekler ve meyveler ise lezaiz-i nâmeşruadır ve lehviyat-ı muharremedir ki mülakat esnasında tasavvur-u zevaldeki elem, kalbi kanatıyor. Müfarakatında parçalıyor. Cezayı dahi çektiriyor. Şimendifer hademesi demişti: “Beş kuruş ver, onlardan istediğin kadar vereceğim.” Onun tabiri şudur ki insanın helâl sa’yiyle meşru dairede gördüğü zevkler, lezzetler keyfine kâfidir. Harama girmeye ihtiyaç bırakmaz. Sair kısımları sen tabir edebilirsin…
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Eh! An ji kai ba koman ba ne, to amma ai an halitta ka saboda wani dalili na bautawa Allah sannan aka ba ka matsayi da basira da lura, da kalami, wanda kusan a ce, kai ne mai lura da komi na duniya kai ne mai lura da halittu, waɗanda a ko yaushe suke bauta da tsarkake Allah subhanahu wa ta’ala (SWA).
    === DÖRDÜNCÜ NÜKTE ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Saboda haka ya kai mutum, a matsayinka na abin halitta mai rai, kai fa ba ka zama komai ba, sai raunanne mabukaci, wanda yake mai rayuwa, kuma mai mutuwa. Allah ya yi maka baiwa ta hasken imani, da haskakawar ubangiji, ya samu ne ta hanyar Musulunci. Ka sani Allah ya ba ka wani matsayi na ɗaukaka, wanda bai ba wasu halittu nasa ba, to kamata ya yi a ce ka san haka, ba’a zuci ba kawai har ma ka furta da cewa:
    İnsan, şu kâinat içinde pek nazik ve nâzenin bir çocuğa benzer. Zaafında büyük bir kuvvet ve aczinde büyük bir kudret vardır. Çünkü o zaafın kuvvetiyle ve aczin kudretiyledir ki şu mevcudat ona musahhar olmuş. Eğer insan zaafını anlayıp kālen, halen, tavren dua etse ve aczini bilip istimdad eylese; o teshirin şükrünü eda ile beraber matlubuna öyle muvaffak olur ve maksatları ona öyle musahhar olur ki iktidar-ı zatîsiyle onun öşr-i mi’şarına muvaffak olamaz. Yalnız bazı vakit lisan-ı hal duasıyla hasıl olan bir matlubunu yanlış olarak kendi iktidarına hamleder. Mesela, tavuğun yavrusunun zaafındaki kuvvet, tavuğu arslana saldırtır. Yeni dünyaya gelen arslanın yavrusu, o canavar ve aç arslanı kendine musahhar edip onu aç bırakıp kendi tok oluyor. İşte cây-ı dikkat zaaftaki bir kuvvet ve şâyan-ı temaşa bir cilve-i rahmet…
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Ubangijina mai rahama, ya sanya duniya ta zama gida gare ni, yana haskaka mani ita da rana da wata, ya kawata mani ita da furanni da shuke-shuke ta hanyar ruwan sama; ya sanya yanayi narani da damina don jin daɗina da sauran halittu” (Saboda haka nagode maka ya Allah).
    Nasıl ki nazdar bir çocuk ağlamasıyla ya istemesiyle ya hazîn haliyle matlublarına öyle muvaffak olur ve öyle kavîler ona musahhar olurlar ki o matlublardan binden birisine bin defa kuvvetçiğiyle yetişemez. Demek zaaf ve acz, onun hakkında şefkat ve himayeti tahrik ettikleri için küçücük parmağıyla kahramanları kendine musahhar eder. Şimdi böyle bir çocuk, o şefkati inkâr etmek ve o himayeti ittiham etmek suretiyle ahmakane bir gurur ile “Ben kuvvetimle bunları teshir ediyorum.” dese, elbette bir tokat yiyecektir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    '''A karshan wanran magana:'''
    İşte insan dahi Hâlık’ının rahmetini inkâr ve hikmetini ittiham edecek bir tarzda küfran-ı nimet suretinde Karun gibi اِنَّمَٓا اُوتٖيتُهُ عَلٰى عِل۟مٍ yani “Ben kendi ilmimle, kendi iktidarımla kazandım.” dese, elbette sille-i azaba kendini müstahak eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Kai ɗan adam, idan ka bi shaiɗan da kuma son ranka, to za ka zama maƙasƙancin makaskanta. Amma idan ka bi gaskiya ka kuma bi kur’ani, to za ka samu matsayi na daukaka, ka zama ka fi kowa a wannan duniya.
    Demek şu meşhud saltanat-ı insaniyet ve terakkiyat-ı beşeriye ve kemalât-ı medeniyet; celb ile değil, galebe ile değil, cidal ile değil, belki ona, onun zaafı için teshir edilmiş, onun aczi için ona muavenet edilmiş, onun fakrı için ona ihsan edilmiş, onun cehli için ona ilham edilmiş, onun ihtiyacı için ona ikram edilmiş. Ve o saltanatın sebebi, kuvvet ve iktidar-ı ilmî değil, belki şefkat ve re’fet-i Rabbaniye ve rahmet ve hikmet-i İlahiyedir ki eşyayı ona teshir etmiştir. Evet, bir gözsüz akrep ve ayaksız bir yılan gibi haşerata mağlup olan insana, bir küçük kurttan ipeği giydiren ve zehirli bir böcekten balı yediren; onun iktidarı değil, belki onun zaafının semeresi olan teshir-i Rabbanî ve ikram-ı Rahmanîdir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <span id="BEŞİNCİ_NÜKTE"></span>
    Ey insan! Madem hakikat böyledir, gururu ve enaniyeti bırak. Uluhiyetin dergâhında acz ve zaafını, istimdad lisanıyla; fakr ve hâcatını, tazarru ve dua lisanıyla ilan et ve abd olduğunu göster. Ve حَس۟بُنَا اللّٰهُ وَنِع۟مَ ال۟وَكٖيلُ de, yüksel.
    === MAGANA TA BIYAR ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ɗan Adam, an turo shi wannan duniya ne a matsayin halifa kuma baƙo, sannan aka ba shi iko iyakar gwargwaɗo. Sa’annan aka ba shi wasu aikace- aikace daidai iyawarsa. To saboda mutum ya aiwatar da waɗannan aikace aikace, sai kuma aka yi masa bushara da aljanna da kuma gargadi da wuta.
    Hem deme ki: “Ben hiçim, ne ehemmiyetim var ki bu kâinat bir Hakîm-i Mutlak tarafından kasdî olarak bana teshir edilsin, benden bir şükr-ü küllî istenilsin?”
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    A nan zan takaita bayani a kan aikin da aka ɗora wa mutum na bauta na riga na yi dogon bayani akan haka a wani wuri amma saboda a Kara fahimtar abinda nake cewa.
    Çünkü sen, çendan nefsin ve suretin itibarıyla hiç hükmündesin. Fakat vazife ve mertebe noktasında, sen şu haşmetli kâinatın dikkatli bir seyircisi, şu hikmetli mevcudatın belâgatlı bir lisan-ı nâtıkı ve şu kitab-ı âlemin anlayışlı bir mütalaacısı ve şu tesbih eden mahlukatın hayretli bir nâzırı ve şu ibadet eden masnuatın hürmetli bir ustabaşısı hükmündesin.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    '''Matsayi na ɗaukaka:'''
    Evet ey insan! Sen, nebatî cismaniyetin cihetiyle ve hayvanî nefsin itibarıyla sağir bir cüz, hakir bir cüz’î, fakir bir mahluk, zayıf bir hayvansın ki bütün dehşetli mevcudat-ı seyyalenin dalgaları içinde çalkanıp gidiyorsun. Fakat muhabbet-i İlahiyenin ziyasını tazammun eden imanın nuruyla münevver olan İslâmiyet’in terbiyesiyle tekemmül edip; insaniyet cihetinde, abdiyetin içinde bir sultansın ve cüz’iyetin içinde bir küllîsin, küçüklüğün içinde bir âlemsin ve hakaretin içinde öyle makamın büyük ve daire-i nezaretin geniş bir nâzırsın ki diyebilirsin: “Benim Rabb-i Rahîm’im dünyayı bana bir hane yaptı. Ay ve güneşi, o haneme bir lamba; ve baharı, bir deste gül; ve yazı, bir sofra-i nimet; ve hayvanı, bana hizmetkâr yaptı. Ve nebatatı, o hanemin ziynetli levazımatı yapmıştır.”
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Kasancewar ɗan adam a duniya, a matsayin bawan Allah, ya sa yake da hanyoyi biyu da zai yi bauta:
    '''Netice-i kelâm:''' Sen eğer nefis ve şeytanı dinlersen esfel-i safilîne düşersin. Eğer Hak ve Kur’an’ı dinlersen a’lâ-yı illiyyîne çıkar, kâinatın bir güzel takvimi olursun.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Bauta tare da yaƙini duk da cewa ba’a ganin wanda ake bautawa. Bauta tare da mika wuya kamar dai ga abin bautar.
    === BEŞİNCİ NÜKTE ===
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Hanya ta farko: ita ce ta yin bauta tare da yaƙinin cewa duniya gaba ɗaya akwai wanda ya samar da ita. Sannan kuma mutum ya rika tunani a kan cewa lallai komai na wannan duniya akwai dalilin da yasa Mahalicci mai hikima ya samar da shi. To ta wurin wannan tunani ne, ɗan adam zai kai ga ƙosawa yaɗu da mahaliccinsa, wanda kuma shi ne ya halitta kowa da komai, don sumun kyautarsa madauwamiya.
    İnsan, şu dünyaya bir memur ve misafir olarak gönderilmiş, çok ehemmiyetli istidat ona verilmiş. Ve o istidadata göre ehemmiyetli vazifeler tevdi edilmiş. Ve insanı, o gayeye ve o vazifelere çalıştırmak için şiddetli teşvikler ve dehşetli tehditler edilmiş. Başka yerde izah ettiğimiz vazife-i insaniyetin ve ubudiyetin esasatını şurada icmal edeceğiz. Tâ ki “ahsen-i takvim” sırrı anlaşılsın.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <nowiki></nowiki>
    İşte insan, şu kâinata geldikten sonra '''iki cihet''' ile ubudiyeti var: Bir ciheti; gaibane bir surette bir ubudiyeti, bir tefekkürü var. Diğeri; hazırane, muhataba suretinde bir ubudiyeti, bir münâcatı vardır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <nowiki></nowiki>
    '''Birinci vecih''' şudur ki: Kâinatta görünen saltanat-ı rububiyeti, itaatkârane tasdik edip kemalâtına ve mehasinine hayretkârane nezaretidir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <nowiki></nowiki>
    Sonra, esma-i kudsiye-i İlahiyenin nukuşlarından ibaret olan bedî’ sanatları, birbirinin nazar-ı ibretlerine gösterip dellâllık ve ilancılıktır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    <nowiki></nowiki>
    Sonra, her biri birer gizli hazine-i maneviye hükmünde olan esma-i Rabbaniyenin cevherlerini idrak terazisiyle tartmak, kalbin kıymet-şinaslığı ile takdirkârane kıymet vermektir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Hanya ta biyu: ta wannan hanya, mutum ke fahimtar cewa madaukaki, mai kowa mai komai, ya bayyana kansa ta hanyar iyawarsa da kuma abubuwan da ya samar, ta hayar da ya tsara da kuma shirya su.
    Sonra, kalem-i kudretin mektubatı hükmünde olan mevcudat sahifelerini, arz ve sema yapraklarını mütalaa edip hayretkârane tefekkürdür.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Haka nan kuma, ɗan adam zai fahimci cewa Allah mai rahama yana so bayinsa su ƙaunace shi, su kuma kusance shi ta hanyar bauta masa.
    Sonra, şu mevcudattaki ziynetleri ve latîf sanatları istihsankârane temaşa etmekle onların Fâtır-ı Zülcemal’inin marifetine muhabbet etmek ve onların Sâni’-i Zülkemal’inin huzuruna çıkmaya ve iltifatına mazhar olmaya bir iştiyaktır.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ta dai wannan hanya ce mutum zai iya gani cewa Allah mai ba kowa komi, ya yi ko kuma ya halitta abubuwan da ake gani da waɗan da ba’a iya gani duk domin jin daɗin mutum. Me mutum ya kamata ya yi? ya gode masa, ta hayar aiki da magana da kuma duk yadda zai iya.
    '''İkinci vecih''', huzur ve hitap makamıdır ki eserden müessire geçer, görür ki: Bir Sâni’-i Zülcelal, kendi sanatının mu’cizeleri ile kendini tanıttırmak ve bildirmek ister. O da iman ile marifet ile mukabele eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Haka kuma mutum zai fahimci cewa Allah tsarkakke da ɗaukaka wanda shi ne ya halitta kyawawan abubuwa wanda ido zai iya gani da ma wanda ido ba zai iya gani ba, sai dai zuciya ta yi tunaninsu. To wanda ya samar da waɗannan abubuwa “Shi ne mafi girman daraja da ɗaukaka, Tsarki ya tabbatar masa”. Idan har mutum ya fahimci haka, to abin yi a gare shi, shi ne ya yi sujjada gare shi, yana mai ƙaskantar da kai tare da soyayyar sa.
    Sonra görür ki bir Rabb-i Rahîm, rahmetinin güzel meyveleriyle kendini sevdirmek ister. O da ona hasr-ı muhabbetle, tahsis-i taabbüdle kendini ona sevdirir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Kuma mutum ya san cewa Allah mai kowa mai komi shi ke da mallakar taskokin sammai daƙassai. Shi ne ya kamata a roƙa a kuma gode wa.
    Sonra görüyor ki bir Mün’im-i Kerîm, maddî ve manevî nimetlerin lezizleriyle onu perverde ediyor. O da ona mukabil; fiiliyle, haliyle, kāliyle, hattâ elinden gelse bütün hâsseleri ile cihazatı ile şükür ve hamd ü sena eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Kuma haka nan mutum ya dubi yadda Allah maɗaukaki ya shimfiɗa kasa sanan ya bi ta da abubuwan mamaki, waɗanda ba sa lisaftuwa wurin bayyana godiya da sanin haka, mutum kamata ya yi ya ce: “Lallai Allah Shi ne mai abubuwan mamaki” ya kuma ƙara da cewa: “Lallai Allah ya sanya albarka a kan ƙasa lallai tsarki ya tabbatar masa! Hakiƙa, Allah Shi ne mafi girma!”
    Sonra görüyor ki bir Celil-i Cemil, şu mevcudatın âyinelerinde kibriya ve kemalini ve celal ve cemalini izhar edip nazar-ı dikkati celbediyor. O da ona mukabil, “Allahu ekber, Sübhanallah” deyip mahviyet içinde hayret ve muhabbet ile secde eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Haka kuma, idan mutum ya kalli sama, nan ne zai tabbatar masa da kaɗaituwar Allah, da kuma ikon sa, saboda abubuwa dake ciki irin su taurari, wata, giza-gizai da sauransu. Wannan zai ƙara maka yarda da imani da mika wuya da ƙara jawuwa ga bauta da haƙiƙancewa da kuma ƙara kaɗaita Allah.
    Sonra görüyor ki bir Ganiyy-i Mutlak, bir sehavet-i mutlak içinde nihayetsiz servetini, hazinelerini gösteriyor. O da ona mukabil, tazim ve sena içinde kemal-i iftikar ile sual eder ve ister.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Ta haka ne, ta hanyar bautawa Allah, da kuma tunani a kan abubuwa da ya samar (halitta) ɗan adam zai zama cikakken mutum. Ta kuma hanyar imani da Allah ne, mutum zai cancanci zama halifar Allah a bayan ƙasa, wanda za a sanya amana a hannunshi.
    Sonra görüyor ki o Fâtır-ı Zülcelal, yeryüzünü bir sergi hükmünde yapmış. Bütün antika sanatlarını orada teşhir ediyor. O da ona mukabil, “Mâşâallah” diyerek takdir ile “Bârekellah” diyerek tahsin ile “Sübhanallah” diyerek hayret ile “Allahu ekber” diyerek istihsan ile mukabele eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Saboda haka ya kai ɗan adam gafaslalle, wanda aka halitta a bisa kyakkyawan tsari, sannan ya maida kanshi ƙasƙantaccen ƙasƙantattu ta wurin kauce hanya, saurari abinda zan gaya ma!
    Sonra görüyor ki bir Vâhid-i Ehad, şu kâinat sarayında taklit edilmez sikkeleriyle, ona mahsus hâtemleriyle, ona münhasır turralarıyla, ona has fermanlarıyla bütün mevcudata damga-i vahdet koyuyor ve tevhidin âyâtını nakşediyor. Ve âfak-ı âlemin aktarında vahdaniyetin bayrağını dikiyor ve rububiyetini ilan ediyor. O da ona mukabil, tasdik ile iman ile tevhid ile iz’an ile şehadet ile ubudiyet ile mukabele eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Gafala, wanda haukar ƙuruciya ke haifarwa ga mutum, shi ke sa mu ɗau duniya daradaɗi. Ba ka sani cewa duniya budurwar wawa ce, sai lokacin da ka kai ga tsufa. Idan akane ka fahimci haka, to “hanzari-ba-gudu- ba”, bari in dauko maka wasu zamunna biyu waɗanda za ka samu can gaba cikin wannan littafi:
    İşte bu çeşit ibadat ve tefekküratla hakiki insan olur, ahsen-i takvimde olduğunu gösterir. İmanın yümnüyle emanete lâyık, emin bir halife-i arz olur.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Zamani na farko zamani ne da ya wuce na waɗansu mutane miashiririta, waɗanda ni na gani a lokacin gafalata, sai dai fa ni da hankalina a wancan lokaci.
    Ey ahsen-i takvimde yaratılan ve sû-i ihtiyarıyla esfel-i safilîn tarafına giden insan-ı gafil! Beni dinle. Ben de senin gibi gençlik sarhoşluğuyla gaflet içinde dünyayı hoş ve güzel gördüğüm halde, gençlik sarhoşluğundan ihtiyarlık sabahında ayıldığım dakikada, o güzel zannettiğim âhirete müteveccih olmayan dünyanın yüzünü nasıl çirkin gördüğümü ve âhirete bakan hakiki yüzü ne kadar güzel olduğunu, On Yedinci Söz’ün İkinci Makamı’nın 233-234’üncü sahifelerinde yazılan iki levha-i hakikate bak, sen de gör:
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Zamani na biyu, zamani ne wanda yake nuna wasu mutane waɗanda ya ke shiryayyu. Ga wata magana
    '''Birinci Levha:''' Ehl-i dalalet gibi fakat sarhoş olmadan gaflet perdesiyle eskiden gördüğüm ehl-i gaflet dünyasının hakikatini tasvir eder.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    mai kama da waka, sai dai ba waka ba ce:
    '''İkinci Levha:''' Ehl-i hidayet ve huzurun hakikat-i dünyalarına işaret eder. Eskiden ne tarzda yazılmış, o tarzda bıraktım. Şiire benzer fakat şiir değillerdir.
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Tsarki ya tabbata gare ka!
    سُب۟حَانَكَ لَا عِل۟مَ لَنَٓا اِلَّا مَا عَلَّم۟تَنَٓا اِنَّكَ اَن۟تَ ال۟عَلٖيمُ ال۟حَكٖيمُ
    Ba mu da ilimi, face abinda
    </div>
    Ka samar da mu; haƙiƙa kai
    Masani ne mai hikima”. Kur’ani2:32


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Haka kuma:
    رَبِّ اش۟رَح۟ لٖى صَد۟رٖى ۝ وَيَسِّر۟ لٖٓى اَم۟رٖى ۝ وَاح۟لُل۟ عُق۟دَةً مِن۟ لِسَانٖى ۝ يَف۟قَهُوا قَو۟لٖى
    “Ya Ubangijina! Ka buda mani kirjina.
    </div>
    Kuma ka sauƙaƙa mani al’amarina.
    Kuma ka kwance ƙullin dake harshena, saboda su fahimci maganata.
    Kur’an 20:25-28


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    Kuma:
    اَللّٰهُمَّ صَلِّ وَ سَلِّم۟ عَلَى الذَّاتِ ال۟مُحَمَّدِيَّةِ اللَّطٖيفَةِ ال۟اَحَدِيَّةِ شَم۟سِ سَمَاءِ ال۟اَس۟رَارِ وَ مَظ۟هَرِ ال۟اَن۟وَارِ وَ مَر۟كَزِ مَدَارِ ال۟جَلَالِ وَ قُط۟بِ فَلَكِ ال۟جَمَالِ اَللّٰهُمَّ بِسِرِّهٖ لَدَي۟كَ وَ بِسَي۟رِهٖ اِلَي۟كَ اٰمِن۟ خَو۟فٖى وَ اَقِل۟ عُث۟رَتٖى وَ اَذ۟هِب۟ حُز۟نٖى وَ حِر۟صٖى وَ كُن۟ لٖى وَ خُذ۟نٖى اِلَي۟كَ مِنّٖى وَ ار۟زُق۟نِى ال۟فَنَاءَ عَنّٖى وَ لَا تَج۟عَل۟نٖى مَف۟تُونًا بِنَف۟سٖى مَح۟جُوبًا بِحِسّٖى وَاك۟شِف۟ لٖى عَن۟ كُلِّ سِرٍّ مَك۟تُومٍ يَا حَىُّ يَا قَيُّومُ يَا حَىُّ يَا قَيُّومُ يَا حَىُّ يَا قَيُّومُ وَ ار۟حَم۟نٖى وَار۟حَم۟ رُفَقَائٖى وَ ار۟حَم۟ اَه۟لَ ال۟اٖيمَانِ وَ ال۟قُر۟اٰنِ اٰمٖينَ يَا اَر۟حَمَ الرَّاحِمٖينَ وَ يَا اَك۟رَمَ ال۟اَك۟رَمٖينَ
    Ya Ubangiji, ka/yi ɗaɗin tsira da aminci ga annabi Muhammadu Masoyinka, haske ga al’umma, mafi darajar mutane kuma mafi ƙyaun mutane. Ya Allah, ina roƙonka ka cire mani tsoro, ka daidaita tuntubena, ka yaye mani baƙin ciki da haɗarna, ka kusantar da ni gare ka, kada ka sanya ni mai bin son rai, ya Allah ka kara mani sani. Ya Allah wanda yake Rayayye wanda ya wadatu da kansa, ya Allah wanda yake Rayayye, ya Allah wanda yake Rayayye kuma ya wadatu da kansa. Allah ka yi jin kai a gare ni, da abokaina, da kuma muminai. Amin! Ya mafi jin ƙan musu jin ƙai, ya mafi ƙyautar masu ƙyauta!
    </div>


    <div lang="tr" dir="ltr" class="mw-content-ltr">
    “Kuma karshen maganarsu shi ne: Dukkan yabo su tabbala ga Allah Ubangijin talikai”
    وَ اٰخِرُ دَع۟وٰيهُم۟ اَنِ ال۟حَم۟دُ لِلّٰهِ رَبِّ ال۟عَالَمٖينَ
    </div>





    08.58, 24 Temmuz 2024 itibarı ile sayfanın şu anki hâli

    (WANNAN MAGANA TA KUNSHI BABI BIYU)

    Da sunan Allah, Mai Rahama, Mai jin ƙai

    Haƙiƙa, mun halicci mutum cikin mafi kyakkyawan tsari. Sannan muka mayar da shi mafi raunin masu rauni. Sai dai waɗanda suka yi imani suka aikata aiki na ƙwarai.

    Kur’ani, 95:4-6.

    BABI NA ƊAYA

    Za mu yi bayani a cikin hujjoji biyar; hujjoji biyar kawai daga cikin dubbai na Imani.

    Hujja ta Farko

    Ta hanyar imani ne, mutum ke ɗagawa ya kai wani matsayi na ɗaukaka wanda zai kai shi ga samun aljanna. Haka kuma ta cikin duhun kafirci ne, mutum ke zama mafi kaskantar maƙasƙanta, har ya kai ga ya faƙa wuta. Imani kan sadar da mutum ga mahaliccinsa, wanda wannan wata dangantaka ce. Ta haka, mutum zai samu ɗaukaka, da shiryuwa ta hanyar imani. Kafirci kan ɓata kyakkyawar dangantakar da ke tsakanin mutum da mahaliccinsa, daga nan kuma ɗaukakar da zai samu za ta zama ta mutumtaka ce kawai. Kuma tunda wannan ɗin ma na wani dan lokaci ne (rayuwar duniya) kawai wannan ɗaukaka ta mutumtaka ɗin ma ba komai bace.

    Za mu iya gane haka ta hanyar misalai guda biyu:

    Kuɗi da kuma abinda kuɗm zai iya saye (kaya). Wani lokaci darajar kayan kansa kuɗi da yawa, ba wai abinda aka sarrafa ƙayan da shi ba domin abubuwan da aka haɗa kayan da su ne ɗai-ɗai sai kaga ba su yi rabin ƙudin ƙayan ba. A wasu lokuta kuma, fasaha da shaharar wanda ya sarrafa (kera) ita kayan, shi ke sa a sayi kayan da daraja.

    To haka ma ɗan adam yake, halitta (kaya) ne na Allah. Allah tsarkakakke da ɗaukaka, cikin ikonsa, ya halicci sammai da kassai, yadda kai da ka duba ka san akwai wanda ya yi su.

    To har idan hasken’ Imani ya shigi mutum, komai (na game da halittar Allah) zai iya gane shi. A matsayin na mai imani kuma, zai iya sa wasu ma su gane hakan, kai har dai mutum shi a ƙashin kansa ya kai ga faɗin. “Ni fa halitta ne na Allah maɗaukaki. “Ni cikin rahamarsa na ke rayuwa.” Wannan shi ne Imani, wanda ke danganta abin halitta da mahalicci. Kamar mutum na tattare ne ta wurin la’akari da wanda ya samar da shi. Kenan mutum mai girman mai daraja (mai Imani kenan) kan zama wanda Allah ke kula da shi, kuma ya zama baƙon Allah, wanda ya cancanci ya zauna a aljanna fiye da duƙƙan sauran halittu.

    Amma kuma, kafirci, wanda yake shi ne gurɓacewar dangantakar ɗan adam da mahaliccinsa, idan har ya shigi mutum, to (shi mutum din) ba zai iya gane komai ba (na cewa Allah ne ya samar da halitta) zai kasance cikin duhu. Saboda kuwa, idan har aka manta da mahalicci, tunanin ma wa ya yi halitta, ba zai taso ba, sai dai akasin haka, wato cewa, komai samamme nc, ba wanda ya samar-da shi. Duk waɗannan kyawawan halittu (na Allah) basa iya sanin wa ya samar-da su, sai dai kawai su riƙa ɗaukar cewa samammu ne da ma can; saboda irin wannan tunani, sai ka ga (a idon waɗannan mutane) komai ya rasa ƙimar da ta dace da shi. Kai ko da (abubuwan halitta) sun kai ƙyalƙyalin zinari da zabardaji, sai su yi duhu a idon waɗannan mutane. Kira da darajar irin waɗannan mutane ta tsaya ne kawai a matsayin su na mutane, shi ke nan!

    Kuma kamar yadda muka faɗa a baya manufar kasancewar ɗan adam mutum, shi ne ya rayu na ɗan wani lokaci, yana mai rauni, mabukaci cike da takaici. Sannan ya mutu, ya ruɓe, ya zama kasa. Ɗon Allah, dubi yadda kafirci ke bata rayuwar mutum, ya maida daga mai daraja, mai kima, zuwa mara daraja mara kuma kima.

    Hujja Ta Biyu

    Kamar yadda Imani yake haske, wanda ke haskawa mutum, ya kuma sa mutum ɗin ya fahimta.

    Haka kuma imani ke haskakawa ɗan adam duniya, ya gane abinda ya wuce da abinda zai zo. Zan yi bayanin wannan Magana ta danganta mafarkin da wannan aya:

    Allah shi ne majiɓincin waɗanda suka yi imani; yana fitar da su daga cikin duhu ya kai su ga haske.

    Kur’ani.2:257

    Ga Mafarkin:

    Na yi mafarkin ga ni a kan wata gaɗa da aka gina a tsakanin wasu tsaunuka guda biya, waɗanda suke daura da juna. Karkashin gaɗar nan akwai wani kwari, mai tsananin zurfi. Ni kuma gani a kan gadan nan. Wani matsanacin duhu duk ya kewaye duniya. Dana duba dama na sai na ga wani katon rami mai tsananin duhu, na kuma duba hagu na naga gagarumin haɗari, ga kuma tsabar duhu. Na kuma duba ƙarƙashin gadar, na ga rami, wanda zurfinsa ba iyaka. Ina da wata tocila a hannuna mara haske. Idan na haska ina gani kaɗan. Sai na ga wasu abubuwan ban tsoro. Sai na ga dodanni da zakoki sun kewaye ni. Nan da nan sai na ce: “Kai tocilan nan ma dai bata hasƙaƙa mani komai.” Sai na wurgar da ita ƙasa na bi zan take. Takawar da zan yi sai na ga wuri ya yi haske, kai ka ce an kunna wata ƙatuwar fitila, ko’ina ya yi haske. Nan da nan komai ya koma kamanninsa.

    Sai na ga gadar da nake kai ashe wani shararren titi ne, katon rami da na gani a dama na, ashe wani lambu ne cike da bayi ma su bautar Allah. A haguna kuma wanda nake ganin abubuwan ban tsaro, ashe wani wurin shaƙatawa ne da jin daɗi dake bayan wani tsauni. Doɗannin nan kuma da na gani masu ban tsoro ashe dabbobi ne da na saba da su, irin su raƙumma, ɓauna, tumaki da awaki. Sai na ce: “Dukkan yabo ya tabbata ga Allah saboda hasken Imani” (da ya ba ni). Kuma na karanta wannan aya:

    “Allah shi ne majiɓincin waɗanda suka yi imani, yana fitar dasu daga cikin duhu, ya kaisu zuwa ga haske.”

    Sai na farka daga barcina.

    Wannan na nuna cewa: tsaunukan nan guda biyu, na nuna farkon rayuwa da kuma karshenta, da kuma abinda zai biyo baya. Gadar kuma da na gani, har wa yau rayuwa ce, damana kuma shi ne abinda ya wuce (na rayuwa); ya yin da a haguna kuma abinda zai zo ne (na rayuwa). Tocilan nan kuma itace halayyar ɗan adam. Dodannin kuma su ne yanayin rayuwar duniya da abin da ya tattaru gare ta.

    Ta haka, wanda ya bi son ransa a cikin rayuwa, ba zai haɗu da komai ba, face abin nan da na fara gani a cikin mafarkina, wanda ke nuna kabari mai zurfi mai cike da duhu. Ya yin da rayuwa ta nan gaba ke cike ko ke nuna tasowar haɗari da kuma faruwar wasu abubuwa. Wannan ya yi ɗaiɗai da ayar dake cewa:

    “Waɗanda suka kafirta kuma majibantarsu su ne ɗagutai; suna fita daga cikin haske suna kai su cikin duhu.”

    Kur’ani 2:257

    Amma idan irin waɗannan mutane, suka samu shiryuwa, Imani ya shiga zukatan su, suka kuma yarda da littafin Allah, to sai su haɗu da ɗaya ɓangare na mafarkina (bayan da na fasa tocila). Duniya ta haska musu kamar yadda aya ke cewa:

    “Allah shi ne hasken sammai da kasai.” Kur’ani 24:35

    Daga nan mutum zai gane a cikin ƙoƙon zuciyarsa wurin nan da aka gani kamar katon rami, ba fa katon rami ba ne, wuri ne da tsarkakan bayin Allah a kowane bayan tsawon lokaci (ƙarni), idan sun gama bautar Allah a ƙarƙashin jagorancin wani annabi ko wani aliyi, sai su riƙa fadin: “Allah shi ne mafi girma.” (Allahu Akbar) daga nan sai su koma wani wuri maɗaukaki. Har wayau wurin da naga kamar ana walima, wuri ne (ko kuma fada ce) wanda mai rahama ya, shirya a cikin gidan aljanna, wanda (bayin Allah na ƙwarai) ke samu bayan mutuwa. Daga nan mutum zai fahimci cewa, haɗari da girgizar ƙasa da ya auku a cikin mafarkin nan ba komai ba ne face kamar dai mika wuya ne, wanda yake kamar abu ne mai wuya, amma mai sauƙi ne kamar ruwan marmaro. Daga nan sai mutum ya gane cewa mutuwa, kamar matakin farko ne ga, rayuwa maɗauwamiya, kuma kabari kofa ce zuwa ga jin daɗin da ba shi a da karshe. Ƙai kanka za ka iya ganc haka, kwatanta wannan misali a cikin zahiri ka gani.

    Hujja Ta Uku

    Imani, haske ne kuma ƙarfi ne, ba shakka, wanda yake da ƙwaƙƙwaran imani, to zai iya ja da duk duniya, kuma ya jure wa duk wani matsi gwargwadon imaninsa. Yana faɗin cewa: “Na dogara ga Allah to haka, zai ta gudanar da rayuwarsa babu abunda zai same shi. Duk wanda ya miƙa komai zuwa ga Allah mai cikakken iko, haka zai ta tafiya cikin rayuwa a cikin sauƙi har ya gama da rayuwa matabbaciya, daga nan sai aljanna, domin jin daɗin na din din din. Amma ga wanda bai wakkala komai zuwa ga Allah ba, maimakon rayuwa mai sauƙi sai ya faɗa cikin wahala, ya koma mafi ƙasƙantar maƙasƙanta. Muna iya cewa imani, shi ke haifar da kaɗaita Allah, kaɗaita Allah kuma, shi ke haifar da miƙa wuya ga Allah, miƙa wuya kuma shi ke haifar da dogaro ga Allah wanda shi kuma, shi ke haifar da rabauta a lahira.

    Abin lura shi ne ba wai daga mutum ya dogara ga Allah, shi ƙe nan, ba wani abin da zai same shi, a’a akwai abubuwa da za su same shi; sai dai kuma duk abinda zai same shi, to fa daga Allah ne, kuma akwai magani nsu. Sanin cewa komai daga Allah ne, wani ƙwaƙƙwaran nau’ine na ibada. Mutum kuma ya san cewa sakamako ne daga Allah, ya kuma miƙa godiya gare shi.

    Wanda ya dogara ga Allah, da wanda bai dogara ba, ƙwataantasu cikin wannan labari ka gani:

    A wani zamani (da ya wuce) waɗansu mutane biyu ɗauke da kaya, suka shiga jirgin ruwa shigarsu ke dawuya sai ɗayan ya sauke kayansa ya hau kai ya zauna, ɗayan kuwa sai ya tsaya da kaya a kai saboda da ma shi sakarai ne, mai ji-ji da kai.

    Ganin haka, sai gudan ya ce masa: “Sauke kayan mana, ka huta.”

    Sai ya ce: “a’a, ina gudun kada su ɓace ya ci gaba da cewa: “haba ga ni dai da karfina, mene ne, kuma sai na sauke?

    “Sai abokin tafiyarsa ya ce masa: “Kada ka ji komai, ƙayan ka ba za su ɓace cikin wannan jirgi ba. Kada ka yi shakka game da shi wannan jirgi, zai iya ɗaukar mu ya da kayan mu. Kai dai ka saukc kada jiri ya debe ka, ka faɗa ruwa; ko ma ba haka ba, sannu-sannu za ka fara jin nauyin wannan kaya. Kai! Bar ta wannan ma, idan shugaban jirgi ya ganka, da kaya a ka, to ɗauka zai yi kai mahaukaci ne, ko kuma ya ɗauka ka raina masa jirgi ne, kana ganin jirgin shi bai iya ɗaukar ka, kai da kayanka, saboda haka, sai ya sa a sauke ka, ko kuma ya sa a kulle ka. Kai duk ture waɗannan dalilai ma, kai kanka ai ƙasƙantar da kanka kake, a idon mutane, saboda abinda kake nuna musu shi ne, rauni da kasawa, duhun kai da alfaharin ƙarya, wanda ya maida kai sakarai abin dariya a idon mutane. Daga nan sai shi wannan mai ɗauke da ƙaya ya fahimci manufar zancen abokin tafiyarsa, saboda haka sai ya sauke kayan, ya ce: “Kai Allah dai ya saka maka da alheri, ka ga yanzu na huta da wahala, da kuma dariyar jama’a.”

    Saboda haka, ya kai mutum, wanda bai yarda da Allah ba, kai ma ka farka ka komo cikin hankalinka, ka mika wuya ga Allah, ko ka samu kuɓuta a idon duniya, ya kasance ka daina samun faɗuwar gaba ya kasance ba ka zama wawa ba a idon duniya, ba ka haɗu da takaici ba a lahira da dai sauransu.

    Hujja Ta Huɗu

    Haƙiƙa imani kan cika halittar mutum, yakan kuma maida mutum ya zama sarki. Tunda ko haka ne, babban aiki ga mutum shi ne ya yi imani, ya kuma mika wuya, don kuwa kafirci kan maida mutum cikaƙƙen dabba.

    Akwai dubban hujjoji da za su tabbatar da wannan Magana; ɗaya daga cikinsu ita ce samar da halittar mutum da dabba a wannan duniya. Bambancin halittu biyun shi ne imani. Mutum ya samu matsayinsa na mutumtaka ne ta hanyar imani. Ita dabba kan zo duniya ne tare da fahimtar wasu abubuwa, kuma cikin ɗan lokaci kaɗan sai ka ga ta fahimci komai da komai. Ɗauki misali ga mashinllera (wato tsettsewala) Wata tsuntsuwa ce da kuma kudan zuma waɗanda cikin ƙwana ashirin da zuwansu duniya, sai kaga sun fahimci komai amma mutum sai bayan ya shafe shekaru ashirn sannan ne zai fara fahimtar abubuwa.

    Wannan na nuna cewa dabbobi (ba kamar mutum ba) ba wai ƙwarewa suke ba (ga ayyukansu) ta hanyar zuwa neman ilmi kamar yadda ɗan adam yake yi, sai dai su (dabbobin sukan samu hakan dadai da ƙwazonsu da iyawarsu). Saboda haka su dabbobi basa saɓawa Allah, komai suka yi bauta ce. Wannan ya sa su rayuwarsu ita ce bauta a ko yaushe.

    Mutum shi ne ya kamata a ce ya san komai da komai da zuwansa duniya, amma bahaka yake ba! Saboda rauninsa da yanayin halittarsa, bai gama fahimtar komai a cikin shekaru ashirin da haihuwarsa. Ya zame masa dole, ya ci gaba da ƙoyon abubuwa har zuwa ranar da zai koma ga mai duka (Allah). Kai saboda raunin ilmi na mutum, bai fara bambance mummuna da kyakkyawa ba sai ya shekara goma sha biyar (15), daga nan ne (saboda yanayi da baiwa da Allah ya yi wa ɗan adam), sai kaga ya fara gane ko fahimtar abubuwa dake da amfani a gare shi.

    Saboda haka, babban aikin mutum shi ne neman ilmi, da sanin yadda zai bautawa Allah, tare da miƙa wuya a gare shi. Ma’ana mutum ya tambayi kansa: “Cikin rahamar Allah waye ke gudanar da rayuwata haka’.’ Alheri da baiwa da na samu har na kawo wannan lokaci, wane ne ya yi mani su? ‘Waye ya raine ni, tun ina cikin rauni, har na kawo wannan lokaci?”

    Dole ne mutum ya san wa ya halicce shi ya kuma samar masa da waɗannan abubuwa, ya kuma miƙa wuya a gare shi, a cikin halin rauni ko cikin halin rashi; dole mutum ya fuskanci Allah da buƙatunsa. Kuraa (ya yi ƙoƙari) ya kai ƙololuwar bautar Allah a halin rauni da kuma talauci.

    Mutum zai samu kama ta ne kawai ta hanyar sani da kuma miƙa wuya ga Allah. Mutum dangane da halittarsa da kuma abinda yake iya yi a komai nasa, ya dogara ne a kan ilmi. Haka ma tushensa da kuma tsatsonsa, da ficensa ya dogara nc ga Allah, wanda wannan shi ma zai samu ne kawai ta imani da Allah.

    Daɗin ɗaɗawa, tun da dai mutum, a kowane hali, kuma a kowane yanayi cikin jarabawa yakc daga fannonin rayuwa dabam daban ga rauni ga kuma bukatu nasa na yau da kullum, to bayan imani da ya yi sai kuma ya miƙa wuya ga Allah. Mika wuya, shi nc ainihin tushen bautar Allah. Dubi misaliqn yaro, idan yana buƙatar wani abu, yalcan yi kuka ne a ba shi, wani lokaci kuma ya tambaya, ma’ana, yakan yi nuni ko kuma ya yi Magana, sai kaga an biya masa buƙatarsa. Haka shi ma mutum a gaban Allah mai rahama mal jin kai, yakan yi kuka ne ga Allah ko kuma ya roki Allah ga abin da yake bukata, sai kaga (Allah) ya ba biya masa buƙatarsa. Amma kuma idan daga bayan ya samu ya fara tunanin cewa:

    “Mene ne na damun kai, abinda bai kai in tayar da hankali ba, na zo ina tada hankalina, wannan abu dai, ko ta halin ƙaƙa zan samu, gani da dabaru kamar me?” ya dai nuna rashin godiya da tawali’u ga Allah, ta haka sai ka ga ya haɗu da matsananciyar azaba. Allah kiyashemu, amin.

    Hujja Ta Biyar

    Imani yakan tilasta yin addu’a ga Allah, don samun biyan buƙatu daga Allah, don samun dama wani yanayi ne na ɗan adam; har Allah ya ce.

    “Ka ce: Ubangijina ba zai damu da ku ba, ba don addu’o inku ba.”

    Ƙur’ani 25:77

    Ma’ana: Wace daraja za ku samu idan ba ku yin addu’a ga Allah? Wato ba ku rokon Allah. Allah ya yi umarni da ccwa:

    “Ƙu roƙe ni, zan karba maku.” Ƙur’ani 40:60

    Idan ka ce: “Ƙo yaushc sai addu’a nake yi, amma shiru kake ji. Ayar Ƙur’ani ta ce ana amsar kowace addu’a.”

    Amsar ita ce: Amsar addu’a da biyan buƙata wasu abubuwa ne mabambanta. Ƙowace addu’a ana amsa ta, amma biyan buƙatar abinda aka roƙa ya dogara ne ga hikimar Allah maɗaukaki. Misali: Idan yaro mara lafiya zai ta kira: Likita likita!!” Idan likitan ya amsa ya tambaye shi: “Me kake so?” Yaron ya amsa: “ba ni wancan maganin” Likitan zai ba shi maganin da ya tambaya, ko kuma zai dauƙo wani wanda ya ga ya fi dacewa ya ba shi. Idan kuma ya ga cewa rashin lafiyar yaron ba ta buƙatar magani, to sai ya kyalc shi.

    Haka yake ga Allah masanin Gaibu (ɓoye). Yana karbar duƙƙan addu’a ta bayinsa. Allah cikin rahamarsa da iyawarsa, yakan mayar da babu zuwa ga akwai ta hanyar ɗa ya so, ba ta hanyar da mutum ke so ba. Allah ta cikin hikimarsa, yakan ba da abinda aka roka, ko kuma ya ba da fiye da abinda aka roka, ko kuma, da yake shi ne ya san daidai, sai ya jinkirtar.

    Haka nan addu’a, wata nau’I ce ta bauta, wanda sakamakonsa sai a lahira. Kowace addu’a tana da lokaci da kuma dalilin yinta. Misali: akwai salloli da addu’o’i da ake yi a lokacin fari, don samun ruwa. Akan yi su ne don bauta ga Allah, da kuma neman biyan buƙata. Idan aka yi su don samun ruwan kawai to ba za su samu karbuwa ga Allah ba, haka kuma kusufin rana da wata lokuta ne da ake sallolin kisfewar rana da wata. Waɗannan salloli ba wai ana yinsu ba ne don kawai rana da wata su fito, a’a, ana yin su ne domin bautar Allah.

    To haka ma sallar sha-da-fari, haka kuma addu’o’in da ake yi don yayewar wasu jarrabu da masifu, lokacinda mutum ke gane rauni da kasawarsa, sai ya yi addu’a da neman tsari ga Allah wanda ya mallaki dukkan (kuma ciƙaƙƙen) ƙarfi.

    To kuma ko da ba’a ga biyan buƙata wa ba (bayan da aka yi addu’a) ba za’a cc ba’a amsa addu’ar ba, sai dai a ce, ai har yanzu akwai lokaci, Allah shi ne cikin rahamarsa da jin ƙansa, zai yaye.

    Kenan dai ashe, addu’a ba wai neman yayewa ba ne kawai, a’a wani nau’i ne ma na bauta.

    Haka kuma abinda yake a zahiri kamar yadda ayoyin ƙur’ani suka nuna. Shi ne cewa kamar yadda kowace abin halitta take bauta da-tsarkake Allah, haka kuma yake rokon (yin addu’a ga Allah.) Sukan yi haka ta hanyar da Allah ya hore musu, (kamar tsirrai da dabbobi) ko kuma ta baka (kamar mutane da aljannu) halittu sukan yi addu’o’i su roki abinda bai yiwuwa su samu sai ta hanyar rokon Allah, Ubangijin kowa da komai. Ƙowane abu mai rai yakan tsinci kanshi wani lokaci cikin ƙaƙa ni-ƙayi ko kuma neman kaucewa wani abu, ta haka sai ka ga yana neman tsari daga wurin Ubangiji mai Rahama.

    Ya istidat lisanıyladır. Bütün nebatatın duaları gibi ki her biri lisan-ı istidadıyla Feyyaz-ı Mutlak’tan bir suret talep ediyorlar ve esmasına bir mazhariyet-i münkeşife istiyorlar.

    Veya ihtiyac-ı fıtrî lisanıyladır. Bütün zîhayatın, iktidarları dâhilinde olmayan hâcat-ı zaruriyeleri için dualarıdır ki her birisi o ihtiyac-ı fıtrî lisanıyla Cevvad-ı Mutlak’tan idame-i hayatları için bir nevi rızık hükmünde bazı metalibi istiyorlar.

    Veya lisan-ı ıztırarıyla bir duadır ki muztar kalan her bir zîruh; kat’î bir iltica ile dua eder, bir hâmi-i meçhulüne iltica eder, belki Rabb-i Rahîm’ine teveccüh eder. Bu üç nevi dua, bir mani olmazsa daima makbuldür.

    Dördüncü nevi ki, en meşhurudur, bizim duamızdır. Bu da iki kısımdır: Biri, fiilî ve halî; diğeri, kalbî ve kālîdir. Mesela, esbaba teşebbüs, bir dua-yı fiilîdir. Esbabın içtimaı, müsebbebi icad etmek için değil, belki lisan-ı hal ile müsebbebi Cenab-ı Hak’tan istemek için bir vaziyet-i marziye almaktır. Hattâ çift sürmek hazine-i rahmet kapısını çalmaktır. Bu nevi dua-yı fiilî, Cevvad-ı Mutlak’ın isim ve unvanına müteveccih olduğundan kabule mazhariyeti ekseriyet-i mutlakadır.

    Wata addu’ar kuma ita ce wadda muke yi, mu mutane. Wani lokaci, mukan roki Allah da bakinmu da kuma zuciyoyinmu. Mukan yi waɗannan addu’o’i ne domin samun wasu abubuwa da mu kanmu ba za mu iya samu ba. Abin faranta rai mai yin addu’ar ya san akwai mai sauraron sa, ya yi imani da cewa lallai akwai wanda ya san abinda ke cikin zuciyarsa, wanda zai iya biya” masa kowace irin buƙata tasa. Irin wannan addu’a takan samu karbuwa a mafi yawan lokuta, tunda dai ana yinta ne kai tsaye, zuwa ga mai kyauta mai Rahama, Mafi tausayin bayinsa, mai kawar musu da dukkan rashi.

    Saboda haka, ya kai mutum mabukaci, kada ka yi watsi da yin addu’a wadda ita ce hanyar kaiwa ga taskokin rahama da kuma karfin da ba ya ƙarewa. Miƙe tsaye, ka rike shi ƙwarai, ko ka samu kaiwa ga kololuwar ɗaukaka ta’yan adam. Rika sa kowa da kowa a cikin addu’arka. Rika cewa “Gare ka kawai, muke neman taimako” (ba gare ka kawai nake neman taimako ba); ka kasance mafi kyaun abin kwatance na halitta.

    BABI NA BIYU

    MAGANGANU BIYARDA SUKA SHAFI RASHI DA SAMU NA MUTUM:

    (Shi mutum an halicce shi ne cikin kyakkyawan tsari, aka kuma ba shi ikon fahimtar abubuwa, to ke nan an sa shi cikin fagen jarrabawa, inda ko dai ya kai ga ɗaukaka. Ko kuma ga kaskanci, da sauransu. An turo shi wannan duniya ne domin ya zama wata aya ta maɗaukaki mai Rahama, kuma haka Allah ya aza shi a hanyoyi biyu waɗanda za su kai shi ga ɗaukaka ko kaskanta. Za mu yi bayanin wannan gaibu a cikin maganganu biyar.)

    MAGANA TA FARKO

    Ɗan adam yana wani matsayi na buƙatar komai na duniyar nan wanda ke da ɗangantaka da shi. Bukatun mutum ba su da iyaka. Yadda yake son rani haka yake soo damina. Yadda yake son mazauni, haka yake buƙatar aljanna maɗauwamiya. Haka kuma yadda yake son ganin wani aboki nasa, haka, yake son ganin Allah maɗaukaki mai rahama, kuma kamar yadda yake son ziyartar wani masoyi (nasa) haka yake so Allah ya biya nasa bukatunsa, domin saduwa da abokansa da ya rasa; haka kuma akwai buƙatar mutum ya nemi tsaro ga mai maɗaukakin karfi. Saboda kuwa shi ne mai jinkintarwa a duniya, sai a lahira ya ba da, wannan yana daga cikin abubuwan ban mamaki nasa, kawar da wannan duniya, ya maye ta da ta lahira.

    Saboda haka ga mutum dake wannan matsayi abin bauta na gaskiya kawai shi ne Allah, wanda a hannunshi taskar komai take, wanda kuma babu wani abu mai ɓoyuwa a gare shi, ya gane ko ina da saninsa, shi baya buƙatar wurin zama, ya baranta daga dukkan rauni, babu kasawa ko nakasa a gare shi. shine Mai tabbataccen karfi, Maɗauƙaƙi Mai Rahama, kuma Shi ne Mai hikima.

    Saboda haka ya kai mutum, idan kai bawa ne na Allah to za ka samu babban matsayi fiye da sauran halittu. Amma idan ka kauce, ka daina bautarsa, ka kama bautar waninsa, to ka zama bawan raununan halitta. Haka kuma idan ka bi son ranka, ka yi watsi da dogaro ga Allah da kuma rokonsa ka shiga alfahari da cika baki, to sai ka ƙasƙanta ka koma kasa fiye da yadda kiyashi ko kuɗan zuma idan an ƙwatanta su da sauran halittu, sai ka fi kuda ko gizo-gizo rauni. Haka kuma sai ka fi komai na duniya sharri da cutarwa. AUah ya tsare mu, amin.

    Haƙiƙa, ya kai mutum kana da fusƙoƙi guda biyu: fuska ta farko ita ce matsayinka na abin halitta, akwai ka da sanin abu mai kyau, da kuma ɗaukan matakin da ya dace, da kuma bin hanyar gaskiya. Fuska ta biyu kuma ita ce ta ɓarna, da ko-in-kula, da mugunta da kuma son-rai.

    Idan muka ɗauki fuska ta farko, za mu ga cewa akwai ka da rauni, idan ko muka dubi fuska ta biyu za mu ga cewa, ka kere ƙasa da tsauni, kai har ma da samaniya, ka ɗaukar wa kanka kayan da ya fi nasu. Duba Kur’ani 33:72 me yasa haka?

    Dalili kuwa shi nc, a duk lokacinda ka aikata wani aiki ƙyaƙƙyawa ka yi shi ne ko kuma ka aikata shi ne gwargwadon karfinya da iyawar ka. Amma a duk lokacin da ka aikata wani mummunan aiki to muninsa da ɓarnarsa watsuwa suke sai illa-masha Allah.

    Kafirci cuta ce kuma barna ce, kuma musuntawa ce ga samuwar Allah. Wannan mugun abu (kafirci) ƙaskantuwa ne ga halittun duniya gaba ɗaya, tozarci ne ga sunaycn Allah (mai girma) kuma cin zarafin ɗaukacin bil-adama ne. Saboda kuwa su sun kai wani matsayi na ɗaukaka. Amma kafirci ya musunta haka, ya maida su wasu abubuwan wasa waɗanda (wai) suke samammu tun fil- azal. Ya maida halittun Allah wani matsayi na cewa idan sun mutu, sai su ruɓe, shi kenan! Yin haka tozarci ne ga siffofin Allah da halittunsa waɗanda ya samar kuma ake iya gani. Kafirci yakan sa mutum ya zama raunanne, abin tausayi, maƙaskancin makaskanta, a cikin “yan adam. Saboda me, saboda kuwa mutum a matsayinsa na kalifar Allah a bayan ƙasa wata alama ce dake bayyana siffofin Allah wanda Allah cikin hikimarsa ya ɗaukaka zuwa wani matsayi maɗaukaki, wanda ya haye kasa kanta, ya kuma fi duk wani tsauni tsawo, har ya kai ga samun ɗaukaka fiye da mala’iku, Kafirci, yakan maida mutum wata halitta, mara amfani.

    A takaice dai: Mutum wanda zuciyarsa ta yi kanta da barna da mugunta, zai iya aikata ɓarna wadda ba ta da iyaka. Saboda zuciyarsa ta riga ta dushc da barna. Zai iya aikata komai na barna, amma ya kasa aikata kaɗan na ƙyaƙƙyawa. Misali: a cikin rana guda, zai iya kada gini, amma ba zai iya tada wannan gini ba a rana guda. Amma idan mutum ya kauce wa son ransa, ya kuma nemi shiriyar Allah da gafararsa, to Allah zai shiryar da shi, kuma ya gafarta masa zunubbansa. Allah ya ce:

    “Waɗanda suka tuba, suka kuma yi imani, kuma suka aikata ayyuka na ƙwarai, to Allah zai juya munanan ayyukansu zuwa ƙyaƙƙyawa.”

    Kur’ani 25:70.

    Mummunan aikin nan nasa mara iyaka, Allah zai juya shi zuwa ga kyakkyawan aiki wanda ba shi da iyaka. Zai kai ga ya samu matsayi na ɗaukaka.

    Saboda haka ya kai ɗan- adam mara kula, dubi irin yadda ni’ima da ƙyautar Allah take. Da ya so sai ya ninka aikin saɓo guda ɗaya ya koma dubu; aikin lada kuma {komai yawan shi} ya ba shi lada ɗaya, ko ma ya hana inya so, kuma babu wanda ya isa ya ce bai yi daidai ba. Amma Allah bai yi haka ba; mummunan aiki sai ya ba shi zunubi ɗaya ƙyaƙƙyawa kuma lada goma in ya so sai ya ba shi lada sabain, ko kuma ɗari bakwai, ko dubu saba’in ko ma fiye. Daga wannan Magana za mu iya fahimtar cewa idan Allah ya sa mutum wuta, to ya yi masa adalci, idan ko ya sa mutum aljanna, to ya dai rufe shi ne kawai da ni’marsa.

    MAGANA TA BIYU

    Ɗan Adam fuskoki biyu gare shi. Fuska ta farko, ita ce ta son rai. Wadda da ita ya ke kallon ƙawace-ƙawace na duniya. Fuska ta biyu ita ce ta bautar Allah, ya ke kuma tuna abinda zai samu a lahira.

    To idan muka dubi mutum ta fuskarsa ta farko, za mu ga cewa mutum dai kusan halakakke ne saboda waɗannan dalilai: baya iya yi wa kansa komai sai abinda aka yi masa, ga shi cikin ‘yar rayuwa gajera, wata rana a neme shi ba shi gangan jikin ma bata; shi da sauran halittu haka za su waste a bayan kasa.

    Idan kuwa muka duba fuska ta biyu ta ɗan adam, za mu ga cewa duk da rauninsa da kasawarsa, Allah ya ɗaukaka kuma ya daraja ta mutum. Saboda shi Allah maɗaukaƙi shi ne ya halicci mutum da rauni da kasawa, saboda mutum ya san akwai fa wanda yake da iko da shi. Mutum ya san fa akwai mai tabbacin karfi mai Rahama, wanda karfinshi da ikonshi da ƙyautar Shi ba su da iyaka.

    Mutum kamar wani tsiro ne. wannan tsiro ya yadu da yardan Allah, tun daga ƙarƙashin kasa har ya kai ga ya fito wannan duniya shi ma (tsiron) rokon Allah yake Allah yasa ya girma ya kai ga ya zama bishiya.

    Amma idan har bai samu kyakkyawan yanayi ba, to sai ka ga ya lalace, har ya kai ga ruɓewa.

    Amma har tsiron ya samu kyakkyawan yanayi kamar yadda Allah ke cewa:

    ‘fo zai kasance shi (tsiron) ya watsu har ya kai ga ya zama babbar bishiya wadda za’arika ƙaruwa da ita.

    To, kamar haka ne Allah ke tsara rayuwar ɗan Adam. Idan mutum ya samu yanayin rayuwa mai ƙyau to za’a ga rayuwarshi ta ƙyautata.

    Amma idan ɗan adam ya samu akasin yanayin rayuwa mai ƙyau, sai ya lalace ya ruɓe, kamar wancan tsiro da bai samu wuri mai ƙyau ba.

    Amma idan mutum ya reni rayuwarsa da ruwa na Musulunci da haske na imani ta hanyar bautar Allah kamar yadda ya yi umarni a Kur’an, kuma ya yi aiki kamar yadda ya dace, to zai kasance abin misali abin koyi a wannan duniya kuma a lahira ya samu babban rabo, kuma Allah ya azurta shi da zuri’a ta gari. Kamata ya yi mutum ya mayar da tunaninsa da ma komai nasa, zuwa ga abinda zai samu na har abada a rayuwarsa ta lahira.

    Ci gaba, kamar yadda mutane suka ɗauka, ba shi ba ne ƙoƙarin samun jin dadin rayuwar duniya ta kowace hanya ta hanyar cuta, da maguɗi da yaudara da ɗai duk wasu dabaru da basu dace ba, wannan ba ci gaba ba ne - koma baya ne. Haƙiƙa na ga wannan wata rana a cikin mafarki.

    Wai wata rana ne zan shiga wani babban gari, sai na ga wani babban wuri. A gaban wannan wuri ana ta biki, kusan hankalin kowa ya koma wajen bukin. Sai na duba, sai na ga shugaban wannan wuri, yana tsaye a wata kofa yana wasa da kare. Ga mata nan kuma ko ina tare da samari ana tattaunawa; ya yin da manyan mata kuma ke ta dawainiyar daidaita yara. Mai kula da shigi da fice kuma, yana kan aikinsa. Sai na lura na ga cewa can cikin wannan wuri, ba komai. Ba abinda ke faruwa a ciki, abinda ya kamata a yi a cikin ne ake yi a bakin ƙofar wannan wuri. Kai da ganin mutanen wannan wuri ka san abinda ake kira ɗa’a ya yi musu kaɗan, shi yasa suke lalacewa a wannan wuri.

    Sai na wuce wannan wuri, har na kai wani babban wurin kuma. Na ga wasu manyan karnuka suna tsaron kofa. Wurin nan dai ga shi nan ne kawai. Da na duba ciki sai na ga mai ban sha’awa wurin ne. mutanen ciki, kowa sai kula da aikinsa yakc yi. Mazaje na kula da yadda komai ke tafiya. Can gefe kuma ga mata na koyar da yara ƙanuna. Manyan mata kuma, sai ƙara ƙawata wajen suke. Can sama kuma ga shugaban wurin yana tattaunawa da manyan mutane. Tunda su ba su kula da ni ba, sai na yi ta yawo ina ba idona abinci.

    Daga nan sai na bar wurin, na zo na tambayi labarin waɗannan wurare. Sai aka ce mani, wancan wuri na farko inda ga mutane waje amma ciki fanko, wuri ne na kafirai tsantsa. Amma wuri na biyu inda na ga mutane a kintse cikin natsuwa, wuri ne na Musulmi tsantsa. Sai kuma na iso wani wurin. sai naga an rubuta suna a wani katon gida ko in cc fada kamar haka: (SAID). Ba sai na ruɗe na duba, na duba. na sake dubawa, kai sai da ta kai kamar ina ganin kaina a ciki sai kawai na farka.

    Bari in baku fassarar wannan mafarki nawa; Allah ya sa ku fahimta.

    Wannan wuri, wato gari, kwatakwacin rayuwa ce kanta. Waɗannan wurare, biyu kamar mutane ne biyu dukkan su kowa Allah ya hore masa ji da gani da tunani. Kowa na ɗaya daga cikin waɗannan abubuwa uku wato ji da gani da tunani yana da rawar da yake takawa na bauta ko fanɗarewa. Waɗannan karnuka da mai tsaron kofa, kamar zuciya mutum ne. to mutum ya bari ita zuciya ta rinjayi waɗancan abubuwa uku, hakan ba karamin ci baya ba nc. Idan ko har zuciyarsaza ta kula da aikinta, kamar yadda karnukan biyu suka kula da aikinsu to komai zai tatl cikin tsari. wato gani da ji har ma da tunani, to za su yi aikinsu cikin tsari kenan. Idan ko ba haka ba, to na bar maka sanin sauran.

    MAGANA TA UKU

    Da za ka kalli mutum, sai ka ga ccwa halitta ce mai rauni, kasasshiya ta wurin aikace aikace (sai dai taimakon Allah). Abinda shi kansa zai iya yi idan da za’a bar shi, sai ka ga abu ne da bai taka kara ya karya ba.

    Kai dabbobin gida waɗanda aka hore wa mutum idan da za ka ƙwatanta su da ɗanginsu na daji, sai kaga na gida sun gaji dabi’u na mai gidansu, wato dabi’u ua rauni da kasawa.

    Amma ta wajen natsuwa. Godiya, fahimta da addu’a to mutum fa ba shi da na biyu.

    To idan mutum ya maida rayuwarshi ga son ransa, ya kasance burinsa shi nc ya more wannan rayuwa, wadda yake ta wani ɗan lokaci ce, sannan bayan haka ya koma ga Allah, to hatta Gaɓɓoɓin jikin shi sai sun bada shaida a kanshi.

    Amma idan har mutum ya fahimci cewa shi fa ba komai ba ne a wannan duniya na mai Rahama, kuma yana jin daɗi ne saboda ƙyautar da ya yi masa, to zai ji daɗi nan, kuma can ma kiyama yana da hutu da matsayi na ɗaukaka.

    Ƙari a ƙan kari shi nc, gaɓan mutum waɗanda za su ba da shaida a kan sa ranar ƙiyama, za su yi hakan ta hanyar bada kyakkyawar shai da game da shi duka gaɓoɓin da Ubangiji ya yi wa mutum, ba ya yi su ba ne su zama na amfanin wani ɗan lokaci, ya yi su ne su zama na amfanin din-din-din.

    Idan har za ka kwatanta irin baiwar da Allah Ubangiji ya yi wa ɗan adam ta wurin halitta da kuma wadda ya yi wa dabbobi, za ka ga cewa ɗan adam ya tsere wa dabbobi nesa ba kusa ba. Amma ta wajen jin daɗi da more ƙirar da Allah ya yi wa kowanensu, sai aga dabbobi sun fi ɗan adam jin dadi da more ƙirar da Allah ya yi wa kowannensu. Saboda me?

    Saboda shi ɗan adam akwai dokoki da ke jagorancin rayuwarsa. Akwai abin da zai tuna wanda ya wuce ya yi nadamarsa, akwai kuma abinda zai tuna wanda zai zo, ya shiga halin zan yi. Saboda haka idan ya wuce gona da iri ga yadda yake tafiyar da gaɓoɓinsa, to sai ya yi da-na- sani!

    Dabba fa? Dabba ba suda wasu dokoki da suke jagorantar rayuwarsu. Babu wani tunanin da za ta yi na abinda ya wuce ta yi nadama; haka nan, babu wani tunani da za ta yi na abinda zai zo nan gaba, ta shiga wani hali. Ka gani ita abinda ta sani, shi ne ta samu ta ci to godewa, wanda ya ba ta shikenan.

    Saboda, shi mutum, wanda aka halitta a bisa kyakkyawan tsari, idan har tunaninsa zai tsaya ne game da duniya, kawai, to sai ya koma mafi ƙasƙantar maƙasƙanta sai ya koma tsuntsu da dabba duk sun fi shi daraja.

    Na yi bayanin wannan sosai a wani wuri ta hanyar bada misah:

    Wani mutum da yaran gidansa guda biyu, sai ya ɗauki naira ɗari ya ba ɗaya ya ce ya sayo masa yadi, ya kawo naira dubu ya ba na biyun ya ce shi ma ya sayo masa yadi. Kowannensu ya tafi kasuwa. Mai Naira dari ya sayo kyakkyawan yadi; mai Naira dubu ko da yake wawane ya je ya mika kuɗinj kawai ga mai kaya ya ce ya ba shi yadi. Abinka da mutumin yau, ganin mai sayen yadi sakarai ne, sai mai kaya ya ɗauko yadin da ko kare baya sa ba ya ba shi.

    Wanda aka aika da Naira ɗari, yana zuwa, ga mai gidansa, sai yabo da san-barka. Mai Naira dubu kuwa, ai sai zagi da tsinuwa kai har ma da duka.

    Me yasa haka ta faru? Saboda ko sakarai ya san cewa, Naira dubu ta fi gaban ta kare a abinda ko kare ba zai ci ba.

    To haka ma ga abubuwan halitttan biyu: mutum da dabba. Mutum ya ɗaran ma dabba nesa ba kusa ba ta kowanne fanni. Duba fa, mutum ne ke iya gane abu mai ƙyau, ya kuma rarrabe tsakanin mai daɗi da mara daɗi ta hanyar ɗannano, ya kuma tsaya tsam ya yi tunanin me ya ke so, me kuma ya dace da shi? Dabba fa? Ina! Ai ko kusa ba ta kai nan ba. Abinda take iya yi kawai shi ne gani da ido wani lokaci, da ɗanɗano, shi kenan kawai!

    Shin ka taɓa tsayawa ka, tambayi kanka: me yasa mutum ne kawai aka sani da dukiya?

    Ga Amsa:

    Mutum shi ke da tunani da hangen nesa, shi kuma ke da ji da gani, kuma shi ke da guri/buri da kwaɗayi. Saboda wannan yanayi nasa, sai ya kasance buƙatunsa da aikace-aikacensa sun faɗaɗa, sun kai inda suka kai. Kuma shi da ma an halitta shi kusan daidai da waɗannan abubuwa, sai Allah mahaliccinsa ya kai shi wani matsayin kusa da kamata, amma da saura. Kamar dai yadda ake cewa: “Ɗan adam tara yake, bai cika goma ba.”

    To fa wannan da aka yiwa ɗan adam, ba wai don duniya kawai aka yi ta ba har ma da lahira. Ɗan adam yana neman lahira ta hanyar bauta, kaskantar da kai da ƙwaɗayi ga Allah, mai Rahama mai jin kai.

    Saboda haka, ya kai ɗan adam wanda ya sa duniya a gaba, wanda bai kula da abinda ake cewa “mafi kyakkyawan tsari na yadda aka halitta shi ba, to tsoron ƙwanuka, babu abinda bai gani ba na rayuwa. Saboda haka kula da wannan misali da zai buga maka:

    Ni ne na tashi zan yi wata doguwar tafiya. Sai mai gida na ya ɗauko wasu ‘yan kuɗi daga cikin tarina, ya ba ni, sai na kama hanya. Ina ta tafiya, har na isa birini, isata . ke da wuya, sai na ɓannatar da kudin nan tas! Ni da ma ba ni rike da wani abu, na sayarwa ko na guzuri. Saboda haka ɓannatar da kudina sai na zauna ba sisi, sai baƙin ciki da nadama.

    Ina cikin wannan hali sai ga wani mutum ya zo ya ce mani:

    “Ka almubazzarantar da ƙudinka! Yanzu babu abinda ya cancance ka, sai horo. Yanzu dai hakan nan hannu biyu za ka isa inda za ka. Amma da kai wani ne da sai ka koma ka karbo abinda ya ragu, ka ɗan kukkulla ka samu abin buƙata. Can inda za ka.”

    Na tsaya na yi tunani, na ga ban iyawa. Ganin haka niutunin nan ya ce, “ka kwatanta.” Amma ina! Zuciyata ta dai bata ba ni. Ya dai ƙara Magana. Amma ina! Zuciyata ta nisa. Ganin haka, sai ya yi fushi, ya kama gabansa.

    Wucewarsa ke da wuya, sai al’amarni ya canza. Sai ga ni cikin jirgi. Sai na tsirata. Ga furanni masu ƙamshi ta kowane ɓangare. Abinka da wanɗa bai sani ba, sai na miƙa hannu zan ciro furannin nan. Miƙa hannu ke da wuya, ashe duk ƙaya ne jikinsu, saboda haka, sai suka kakkarce mani, hannu suna ta jinni. Sai mai kula da jirgi ya ce da ni:

    “Idan kana son furannin nan, kawo kuɗi in ba ka. Ka ga yanzu ga raunin da ka yi, gas hi kuma hukunci na jiranka, don ka yi kokarin dibar su, ba are da izini ba.”

    Cikin haushi, sai na leka ta taga in ga shin mun kusa kaiwa. Haba ai sai naga can gabanmu, ramuka ne, sai jefa mutane a ke ciki. Ashe kaburbura ne, hangawan nan da zan yi, sai na hango wani ƙaɓari ɗauke da sununa” SAID. Haba ai sai na niɗe. Zuwa can, sai na ji muryan mutumin nan farko da ya ba ni shawara yana cewa: “Yanzu ka dawo cikin hakalin ka ko?”

    Na ce, “I amma ai a banza.” Sai ya ce: “a’a, ba’a banza ba ne, nemi gafarar Ubangijinka ka kuma dogara gare shi ka gani.” Na ce masa to! Zan yi yadda ya ce. Shi ke nan!

    Ashe mafarki ne, sai kawai na farka. Allah dai yasa ya zama mani alheri.

    Yanzu ni zan fassara wani ko wasu sassa na mafarkin kai kuma ka fassara sauran.

    Doguwar tafiya da na ce na yi, na nuffin haihuwar mutum, har zuwa ga yaranta, da tsufa da kuma komawa zuwa ga kabari, har zuwa tada mutum, da kuma tsallake siraɗi.

    ‘yan kuɗai da na rike kuwa, kwatankwacin yawan shekarun da mutum zai yi ne. ina ganin na yi wannan mafarki in a ɗan shekara arba’in da biyar ‘yan kuɗin da na ce sun kai Naira goma sha biyar. Wani masanin Kur’ani ya shawarce ni cewa in ɗauki kowace Naira a matsayin shekara, saboda haka, saura shekaru goma sha biyar suka rage mani a duniya. Birnin da na je kuma, cikin duniya jirgin da na shiga shi ne zamani, furannin kuwa masu kanshi da banshawa, masu ƙaya su ne hane- hane na rayuwa, idan mutum ya ce, sai ya same su, ya sha wahala, idan ko ya yi haƙuri, ya tsira. A takaice dai, ma’anar wanna mafarki shi ne samun jin daɗi da more rayuwa ta hanyar da Allah ya tsara ya isar ma ɗan adam. Babu buƙatar mutum ya ce zai same su ko ta halin ƙaƙa. Na bar maka fassarar sauran.

    MAGANA TA HUDU

    Ɗan adam, a cikin duniya kamar dai, ɗan ƙaramin yaro mai. Rauni da kasawarsa, abubuwa ne da ba su misal to. Saboda ya kasance da waɗannan abubuwa biyu (wato Rauni da kuma kasawa) shi yasa ma aka mayar da shi abu mai rai domin idan da zai zama mara rauni kuma mai iya komai da kansa, to da zai kasance babu buƙatar a halitta shi domin a jarraba shi.

    To amma idan har ɗan adam zai fahimci shi raunanne ne, sannan ya mika wuya (wato ya roki buƙatarsa) “bil-kauli, wal amali” bisa magana da kuma aiki to ba shakka da ya cimrna burinsa, haka kuma da zai fahimci kasawarsa, sannan ya nemi taimako ga Allah, to da ya kai ga cimma manufarsa cikin sauki.

    Amma me? A wasu lokuta, idan (aka biya) Allah ya biya wa mutum bukatunsa, sai shi mutum ya rika ganin kamar ko dabarunsa da kokarinsa ne ya kawo wannan abu alhali kuwa Allah ne, Mutum ya manta da haka.

    Ga wani misali: Kaza ta ican faɗa wa shirwa ko shabo, domin ta kare ɗanta wanda yake raunanne.

    Haka kuma, ɗan zakanya yakan ƙwace abinda uwarsa ta samo ya ci ya koshi, ita ko ta ƙwana da yunwa. Ka ga ai ba shi ba ne ya fita ya farauto uwarsa ce, amma ga shi ya ƙwata, wanda idan aka ce ya fita ya farauto ne, ba zai iya ba. To duka wannan rahama ce ta Allah, wanda ya kamata kowa ya sani.

    Ma’anar magana ita ce karfi ko dabara, ba su ba ɗan adam abinda yake nema, sai abin da Allah ya ba shi. Kamar yadda yake, wato yaro kan samu abu ne ta hanyar kuka, ko kuma ya tambaya a ba shi, ko kuma ya gyada kai , sai kawai kaga an ba shi, amma ba don wani karfi nasa ba. Da zaran ya samu shi yaron zai ce. “Wannan abun na same shi ne saboda karfina”.

    Me kake ganin zai faru? ai sai a yi maka duka da zagi.

    To kamar haka mutum yake. Kamar yadda kur’ani ya ce:

    “Wan nan abu, na same shi ne saboda wani ilimi da ga garan” Kur’ani 28:78.

    Ma’ana: “Na samu wannan ne saboda karfina da dabarata” wannan na nuna rashin godiyar Allah wato butulci da kuma musun rahamar Allah mahalicci, wanda kuma yin haka kan sa mutum ya cancanci azaba.

    Abin sani shi ne, ɗaukaka da ci gaba da wayewa da ɗan adam ya samu, ya same su nesaboda kasancewarsa mai rauni Allah ne ya taimake shi har ya kai ga matsayinsa, saboda shi (mutum) kasashe ne. Allah ya ba shi su ne saboda Allah ya halicce shi a kan kasa, Allah shi ne ya samar da abubuwa, ba wai don mutum yana da wani karfi ko ilimi ba, Allah ya yi hakan ne. Saboda shi Allah, mai renon bayinsa ne, kuma shi mai rahama ne kuma mai hikima.

    Shin, wa ke tufatar da ɗan adam? Wa ke kare shi daga sharrin kunama (wadda ko ido ba ta da shi, amma ta fi karfin mutum)? Wa ke kare ɗan adam daga sharrin maciji (wanda ko kafa bai da shi, amma ya fi kartin mutum)? Ce mani Allah? Mai Raliama mai jin-ƙai, kuma mai renon al umma.

    Saboda haka ya kai ɗan adam tunda haƙiƙa abin haka yake, to duk wani son-kai da alfahari da ji-ji da kai, ajiye su gefe, ka san eewa kai raunanne ne. kuma kasasshe, sannan ka san cewa kai fa bawa ne na Allah, sannan ka roke shi da harshen kur’ani:

    “Allah ya isar mana, kuma madalla da kasan cewar sa wakili”.

    Kur’ani3: 173

    Ko kaɗan, kada ka ɗauki cewa “ai ni ba komai ba ne. Har ma waye ni da za’ a ce an samar da komai na duniya domina, har da za’a ce wai lallai sai na gode wa Allah?

    Eh! An ji kai ba koman ba ne, to amma ai an halitta ka saboda wani dalili na bautawa Allah sannan aka ba ka matsayi da basira da lura, da kalami, wanda kusan a ce, kai ne mai lura da komi na duniya kai ne mai lura da halittu, waɗanda a ko yaushe suke bauta da tsarkake Allah subhanahu wa ta’ala (SWA).

    Saboda haka ya kai mutum, a matsayinka na abin halitta mai rai, kai fa ba ka zama komai ba, sai raunanne mabukaci, wanda yake mai rayuwa, kuma mai mutuwa. Allah ya yi maka baiwa ta hasken imani, da haskakawar ubangiji, ya samu ne ta hanyar Musulunci. Ka sani Allah ya ba ka wani matsayi na ɗaukaka, wanda bai ba wasu halittu nasa ba, to kamata ya yi a ce ka san haka, ba’a zuci ba kawai har ma ka furta da cewa:

    “Ubangijina mai rahama, ya sanya duniya ta zama gida gare ni, yana haskaka mani ita da rana da wata, ya kawata mani ita da furanni da shuke-shuke ta hanyar ruwan sama; ya sanya yanayi narani da damina don jin daɗina da sauran halittu” (Saboda haka nagode maka ya Allah).

    A karshan wanran magana:

    Kai ɗan adam, idan ka bi shaiɗan da kuma son ranka, to za ka zama maƙasƙancin makaskanta. Amma idan ka bi gaskiya ka kuma bi kur’ani, to za ka samu matsayi na daukaka, ka zama ka fi kowa a wannan duniya.

    MAGANA TA BIYAR

    Ɗan Adam, an turo shi wannan duniya ne a matsayin halifa kuma baƙo, sannan aka ba shi iko iyakar gwargwaɗo. Sa’annan aka ba shi wasu aikace- aikace daidai iyawarsa. To saboda mutum ya aiwatar da waɗannan aikace aikace, sai kuma aka yi masa bushara da aljanna da kuma gargadi da wuta.

    A nan zan takaita bayani a kan aikin da aka ɗora wa mutum na bauta na riga na yi dogon bayani akan haka a wani wuri amma saboda a Kara fahimtar abinda nake cewa.

    Matsayi na ɗaukaka:

    Kasancewar ɗan adam a duniya, a matsayin bawan Allah, ya sa yake da hanyoyi biyu da zai yi bauta:

    Bauta tare da yaƙini duk da cewa ba’a ganin wanda ake bautawa. Bauta tare da mika wuya kamar dai ga abin bautar.

    Hanya ta farko: ita ce ta yin bauta tare da yaƙinin cewa duniya gaba ɗaya akwai wanda ya samar da ita. Sannan kuma mutum ya rika tunani a kan cewa lallai komai na wannan duniya akwai dalilin da yasa Mahalicci mai hikima ya samar da shi. To ta wurin wannan tunani ne, ɗan adam zai kai ga ƙosawa yaɗu da mahaliccinsa, wanda kuma shi ne ya halitta kowa da komai, don sumun kyautarsa madauwamiya.

    Hanya ta biyu: ta wannan hanya, mutum ke fahimtar cewa madaukaki, mai kowa mai komai, ya bayyana kansa ta hanyar iyawarsa da kuma abubuwan da ya samar, ta hayar da ya tsara da kuma shirya su.

    Haka nan kuma, ɗan adam zai fahimci cewa Allah mai rahama yana so bayinsa su ƙaunace shi, su kuma kusance shi ta hanyar bauta masa.

    Ta dai wannan hanya ce mutum zai iya gani cewa Allah mai ba kowa komi, ya yi ko kuma ya halitta abubuwan da ake gani da waɗan da ba’a iya gani duk domin jin daɗin mutum. Me mutum ya kamata ya yi? ya gode masa, ta hayar aiki da magana da kuma duk yadda zai iya.

    Haka kuma mutum zai fahimci cewa Allah tsarkakke da ɗaukaka wanda shi ne ya halitta kyawawan abubuwa wanda ido zai iya gani da ma wanda ido ba zai iya gani ba, sai dai zuciya ta yi tunaninsu. To wanda ya samar da waɗannan abubuwa “Shi ne mafi girman daraja da ɗaukaka, Tsarki ya tabbatar masa”. Idan har mutum ya fahimci haka, to abin yi a gare shi, shi ne ya yi sujjada gare shi, yana mai ƙaskantar da kai tare da soyayyar sa.

    Kuma mutum ya san cewa Allah mai kowa mai komi shi ke da mallakar taskokin sammai daƙassai. Shi ne ya kamata a roƙa a kuma gode wa.

    Kuma haka nan mutum ya dubi yadda Allah maɗaukaki ya shimfiɗa kasa sanan ya bi ta da abubuwan mamaki, waɗanda ba sa lisaftuwa wurin bayyana godiya da sanin haka, mutum kamata ya yi ya ce: “Lallai Allah Shi ne mai abubuwan mamaki” ya kuma ƙara da cewa: “Lallai Allah ya sanya albarka a kan ƙasa lallai tsarki ya tabbatar masa! Hakiƙa, Allah Shi ne mafi girma!”

    Haka kuma, idan mutum ya kalli sama, nan ne zai tabbatar masa da kaɗaituwar Allah, da kuma ikon sa, saboda abubuwa dake ciki irin su taurari, wata, giza-gizai da sauransu. Wannan zai ƙara maka yarda da imani da mika wuya da ƙara jawuwa ga bauta da haƙiƙancewa da kuma ƙara kaɗaita Allah.

    Ta haka ne, ta hanyar bautawa Allah, da kuma tunani a kan abubuwa da ya samar (halitta) ɗan adam zai zama cikakken mutum. Ta kuma hanyar imani da Allah ne, mutum zai cancanci zama halifar Allah a bayan ƙasa, wanda za a sanya amana a hannunshi.

    Saboda haka ya kai ɗan adam gafaslalle, wanda aka halitta a bisa kyakkyawan tsari, sannan ya maida kanshi ƙasƙantaccen ƙasƙantattu ta wurin kauce hanya, saurari abinda zan gaya ma!

    Gafala, wanda haukar ƙuruciya ke haifarwa ga mutum, shi ke sa mu ɗau duniya daradaɗi. Ba ka sani cewa duniya budurwar wawa ce, sai lokacin da ka kai ga tsufa. Idan akane ka fahimci haka, to “hanzari-ba-gudu- ba”, bari in dauko maka wasu zamunna biyu waɗanda za ka samu can gaba cikin wannan littafi:

    Zamani na farko zamani ne da ya wuce na waɗansu mutane miashiririta, waɗanda ni na gani a lokacin gafalata, sai dai fa ni da hankalina a wancan lokaci.

    Zamani na biyu, zamani ne wanda yake nuna wasu mutane waɗanda ya ke shiryayyu. Ga wata magana

    mai kama da waka, sai dai ba waka ba ce:

    “Tsarki ya tabbata gare ka! Ba mu da ilimi, face abinda Ka samar da mu; haƙiƙa kai Masani ne mai hikima”. Kur’ani2:32

    Haka kuma: “Ya Ubangijina! Ka buda mani kirjina. Kuma ka sauƙaƙa mani al’amarina. Kuma ka kwance ƙullin dake harshena, saboda su fahimci maganata. Kur’an 20:25-28

    Kuma: Ya Ubangiji, ka/yi ɗaɗin tsira da aminci ga annabi Muhammadu Masoyinka, haske ga al’umma, mafi darajar mutane kuma mafi ƙyaun mutane. Ya Allah, ina roƙonka ka cire mani tsoro, ka daidaita tuntubena, ka yaye mani baƙin ciki da haɗarna, ka kusantar da ni gare ka, kada ka sanya ni mai bin son rai, ya Allah ka kara mani sani. Ya Allah wanda yake Rayayye wanda ya wadatu da kansa, ya Allah wanda yake Rayayye, ya Allah wanda yake Rayayye kuma ya wadatu da kansa. Allah ka yi jin kai a gare ni, da abokaina, da kuma muminai. Amin! Ya mafi jin ƙan musu jin ƙai, ya mafi ƙyautar masu ƙyauta!

    “Kuma karshen maganarsu shi ne: Dukkan yabo su tabbala ga Allah Ubangijin talikai”